Musulmai
Isra'ila ta zargi Iran da kutsawa cikin kyamarorin tsaro domin leƙen asiri tun bayan barkewar yaki a Gabas ta Tsakiya, yayin da hare-haren yanar gizo ke tsananta.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce Iran na da makamai masu linzami fiye da yadda aka zata, yana zargin cewa kasar na shirin kai hari kan kasar.
Hukumar masallacin Malam Bako a Maiduguri ta karyata rahoton dasa bam. Rundunar 'yan sanda ta gargaɗi jama'a kan yaɗa labaran ƙarya a jihar Borno.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya roki al'ummar kasar Iran da su canza tsarin gwamnatin kasarsu, yana mai cewa su ke da ikon kawo sauyi.
Jami’in tsaron Iran, Ali Larijani, ya yi martani kan barazanar Donald Trump na kai hari kan Iran, yana gargadinsa da barazanar da ba ta da tasiri ga tsaron man fetur
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya ayyana cikakken goyon bayansa ga jagoran Iran, Mojtaba Khamenei da gwamnatin kasar yayin da yaki ke iara tsananta.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya yi bayani game da muhimman abubuwan da ake so kowane Musulmi ya yi a kwana 10 na karshen Ramadan.
Mojtaba Khamenei ya zama sabon Babban Jagoran addini na kasar Iran. Nadin sa sako ne ga Trump cewa Iran ta zabi yaki da daukar fansa maimakon mika wuya.
Iran ta kai hare-haren makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki a kasashen Gulf kamar UAE da Qatar duk da alkawarin da ta yi na kauce wa kasashe makwabta
Musulmai
Samu kari