Musulmai
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya ayyana ranar Juma'a, 20 ga watan Maris, a matsayin ranar idin karamar Sallaha a Najeriya.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar sa cewa ba a ga jinjirin watan Shawwal ba yau Laraba, bisa haka za a cika azumi 30 sannan a yi Karamar Sallah ranar Juma'a.
Kasar Oman ta bukaci mutanenta su fara neman jinjirin watan Shawalla na shekarar 1447AH daga ranar Alhamis, 29 ga Ramadan daidai da 19 ga Maris, 2026.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ba da umarnin bude babban masallacin Juma'a a Ondo bayan shekaru hudu, yana karfafa hadin kai da zaman lafiya a yankin.
Kasashen Musulmi za su yi taron gaggawa a kasar Saudiyya bayan yakin Iran da Amurka/Isra'ila ya ki tsaya a mako na uku. Za su yi taro a birnin Riyadh ranar Laraba.
Rahotanni sun bayyana cewa Rasha na taimakawa Iran da bayanan tauraron dan Adam da fasahar jiragen yaki, ciki har da wuraren sojojin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
A kotu a Abuja ta yanke hukunci ga Musa Ibrahim game da satar waya a masallaci yayin azumin Ramadan, inda aka umarce shi ya share masallaci na wata guda.
Hukumar IAEA ta ce an harba makami a tashar nukiliyar Bushehr a Iran baxana, babu barna da aka samu. Shugaban hukumar ya bukaci a yi taka-tsantsan yayin rikicin.
Mai alfarma Sarkin Musulmi a Najeriya ya yi Allah wadai da harin da Amurka da Isra'ila suka kai Iran a wata sanarwa da ya fitar kan duba watan sallah.
Musulmai
Samu kari