Musulmai
Kungiyar Izala karkashin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta tura malamai tafsiri zuwa jihohin Najeriya da wasu yankunan duniya. Wasu malamai za su fara tafsiri.
A shekarar 2026, ana hasashen fara azumi a watan Fabrairu yayin da aka fara azumi a 2025 a Maris. An gano dalilan da ke sanya kwanakin fara azumi ke sauyawa.
Majalisar dattawa da ta wakilai za su yi zama na musamman a ranar Talata domin tattauna batun saka zabe a Ramadan. Ana hasashen zabe a 13 ga Fabarairu
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bukaci a fita duba watan Ramadan 2026 a ranar Talata 17 ga Fabrairun shekarar 2026.
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya raba buhuna 17,000 na shinkafa, gero da sukari ga al’ummar Yobe domin tallafa musu a Ramadan.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ware Naira biliyan daya domin ciyar da masu azumi a watan Ramadan 2026, inda za a raba abinci ga mutane har 34,000 kullum.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya kaddamar da sabon masallaci a Legas, ya sanya masa sunan mahaifiyar Tinubu, Abibatu Mogaji.
Babban mai bada fatawar kasar Australia ya sanar da Alhamis a matsayin ranar fara azumin watan Ramadan na shekarar 2026. Wata bazai bullo ranar Talata ba.
Kotun Koli ta Ƙasar Saudi Arabia ta bukaci al'ummar Musulmai su fara duba jinjirin Ramadan a yammacin Talata, 29 Sha’aban 1447H domin tabbatar da ganinta.
Musulmai
Samu kari