Musulmai
Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Neja watau NSEMA ta sanar da cewa zuwa yanzu an ceto mutum 150 daga ruwa bayan kifewar jirgin yan Maulidi a Neja.
Kamfanin samar da mai a Najeriya na NNPCL ya koka kan yawan yawan asara da yake yi musamman saboda satar mai da ake yi da ya zama ruwan dare a kasar.
Yayin wasu malamai ke haramta ko halatta harkokin 'mining' da 'kirifto', Farfesa Isa Pantami ya shawarci malamai kan magana game da abin da ba su da ilimi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, Namadi Sambo, Etsu na Nufe, Abdulsalami da sauransu sun haɗu a masallacin Jumu'a kuma an yiwa Najeriya addu'o'i a Abuja.
Ustaz Abubakar Salihu Zariya ya warware fatawar da ya bayar a kan halarcin 'mining' biyo bayan amfani da wata aya a inda ba muhallinta ba. Malamin ya ba da hakuri.
Shahararriyar mawakiyar Musulunci a Najeriya, Rukayat Gawat, ta rasu. Labarin rasuwar mawakiyar ya yi ta yawo a shafukan sada zumunta kuma masoyanta sun yi alhini.
Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya ta fitar da bayanin cewa sadakin aure ya koma N142,932 yayin da diyyar rai ta koma N567,728,000.
A wannan labarin, gwamnan Kaduna, Uba Sani ya mika ta’aziya ga iyalan wadanda su ka rasu a hadarin mota da ta afku a Saminaka da ke karamar hukumar Lere.
Mawaki Habeeb Okikiola Badmus da aka fi sani da Portable ya bayyana dalilinsa na zabgawa Fasto mari a makon jiya a Lagos da ake ta cece-kuce a shafukan sadarwa.
Musulmai
Samu kari