Musulmai
Muhimman abubuwa 7 da ke ɓata azumi: Cin abinci da gangan, yin amai, haila, da sauransu. An shawarci Musulmi da su nisanci gulma, kalaman banza, da faɗace-faɗace.
Gwamna Bala ya rage awannin aikin ma'aikata a jihar Bauchi zuwa 3:00pm a Ramadan. Gwamna Abdulrazaq ya gaishe da Musulmi da Kirista yayin da aka fara azumin Ramadan.
Wani cocin Kirista a jihar Kaduna ya rabawa Musulmai sama da 1,000 kayan abinci yayin da aka fara azumin watan Ramadan 2026 domin tallafa wa marasa galihu.
Ga wasu muhimman abubuwa 10 game da Ramadan yayin da ake duban wata yau 17 ga Fabrairu. Sarkin Musulmi ne zai sanar da fara azumi a hukumance yau.
Majalisar dattawan Najeriya ta sake yin gyara a dokar zabe ta 2026 domin bai wa INEC damar sauya jadawalin zaben 2027 idan bukatar hakan ta taso.
Hukumar ganin wata ta Najeriya ta tabbatar da fara azumin watan Ramadan a 2026. Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ne ya tabbatar da haka.
Kungiyar Kiristocci a Najeriya CAN ta jihar Niger ta ƙara yin ƙorafi kan kudirin dokar Hisbah, ta ce zai haifar da wariya ga Kiristoci da kawo rabuwar kai a jihar.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ja hankalim mazauna jihar kan kula da lafiya domin kaucewa matsaloli a watan Ramadan.
Malamin coci, Sam Olu-Alo, ya goyi bayan gudanar da zaɓen 2027 a lokacin azumi, yana mai cewa hakan zai rage magudin zaɓe da ƙarfafa gaskiya a Najeriya.
Musulmai
Samu kari