Musulmai
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta addinin musulunci (MURIC) ta ce bai dace jami'an gwamnati su rika kalamai a kan addinin musulunci ba tare da ilimi ba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shawarci iyalan gwamnan Jigawa bayan rashin mahaifiyarsa, Hajiya Maryam Namadi da ta rasu a ranar Laraba, 23 Disamba, 2024.
An yi jana'izar mahaifiyar gwamnan Jigawa, yayin da ya tafi aikin kwanaki kasar China. Wannan shi ne dalilin da ya sa gwamnan bai halarci jana'izar mahaifiyarsa ba.
Gwamnan jihar Jigawa ya shiga jimami bayan rasuwar mahaifiyarsa a yau Laraba. Za a yi jana'izar Hajiya Maryam Namadi a yau Laraba a Kafin Hausa karfe 4:30.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi martani kan rikita-rikitar da ake yi kan shirin kafa kotunan Shari'ar Musulunci inda ya ce zai tabbatar da bin tsarin doka.
Kungiyar addinin musulunci da ta shirya buɗe sabuwar kotun Musulmi a jihar Oyo ta canza shawara, ta ɗagw shirinta zuwa wani loƙaci don a zauna lafiya.
Kaddamar da Kotun shari’ar Musulunci a Oyo ya jawo cece-kuce; wasu sun nuna damuwa cewa za ta takura walwala da yanci, musamman ga wadanda ba Musulmai ba.
MURIC ta bukaci Nyesom Wike ya bayyana dalilin dakatar da Injiniya Shehu Hadi, tana mai cewa rashin bayani na nuna rashin bin ka'ida da rashin adalci wajen korar.
Malamin addinin Musulunci kuma jagora a cibiyar Albani Zariya, Sheikh Abdullahi Muhammad Assalafy ya rasu a jihar Kaduna. Yana cikin manyan daliban Albani.
Musulmai
Samu kari