Musulmai
Akalla dalibi ɗaya ya mutu yayin da wasu da dama suka jikkada da wani abin fashewa da ake kyautata zaton bom ne ya tarwatsw a wata makaranta a Abuja.
Manyan malaman Musulunci sun gudanar da addu'o'i na musamman da saukar Alkur'ani ga Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba domin samun nasarori a mulkinsa.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya dauki nauyin malamai akalla guda 1,000 domin yin addu'o'i da saukar Alkur'ani saboda kare Najeriya daga sharrin bokayen Nijar.
Sheikh Ahmad Dhikrullah ya bukaci ƴan Najeriya su gyara tsakaninsu da Allah domin halin kuncin da ake ciki sakamako ne na munanan halayen da suke aikatawa.
Wani malamin coci, Fasto Buru ya halarci taron addu'o'i da buɗe sabon masallaci a Tudun Biri da ke jihar Kaduna, ya ba da gudummuwar butuci da tabarni.
Daruruwan mutane ne suka yi dafifi domin gaishe da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bayan sallame Sallar Juma'a a babban masallacin jihar Legas.
Malamin Musulunci a Najeriya, Farfesa Sabit Ariyo Olagoke ya yi hasashen shekarar 2025, yana mai gargadi kan matsalolin siyasa da tattalin arziki.
Hukumar Kula da Alhazan Kaduna ta fara biyan N61,080 ga Alhazai 6,239 da suka yi aikin Hajj a 2023, bayan matsalar wutar lantarki da ta faru a Muna.
Mai alfarmaka sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ɗaukacin mabiya addinin Musulunci su fara duga jinjirim watan Rajab daga ranar Talata.
Musulmai
Samu kari