Musulmai
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Isra'ila na ci gana da yadda suka so bayan sun jibge dakarun tsaro da ke hana Musulmi sallar Juma'a a masallacin Kudus.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bai wa ƙasar Iran wa’adin kwanaki 10 zuwa 15 domin cimma yarjejeniya kan shirin nukiliyarta ko kuma su fuskanci matsala.
'Yan ta’adda sun tura wasika ga al’ummar Utono, Kebbi, suna neman N100m kafin su shiga gari domin “wa’azi”, yayin da gwamnati ta tura jami’an tsaro don kare su.
Kotu a Kano ta yanke hukuncin kisa ga Aminu Yahaya Shariff saboda batanci, kungiyar Amnesty ta bukaci a janye dukkan tuhume-tuhumen kuma a sake shi.
Jadawalin Ramadan 2026: Duba lokutan Sahur da Iftar na biranen Lagos, Abuja, Kano da Kaduna don azumin da aka fara ranar 18 ga Fabrairu, 2026 a fadin Najeriya.
Hukumar alhazai, NAHCON, ta samu shugabanni guda shida tun bayan kafa ta, ciki har da Isma'il Abba Yusuf, bayan murabus din Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi bayani game da karya azumi saboda tsananin wahala. Ya fadi me ake nufi da tsananin wahala a shari'a.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bukaci masu rufin asiri da du rika taimaakawa talakawa marasa galihu a wannan wata mai alfarama don samun lada.
Al'ummar Musulmi sama da biliyan ɗaya sun fara azumin Ramadan, sai dai yawan awanni na raguwa a kasashe da yawa wasu rahotanni suna nuna bambancin awanni.
Musulmai
Samu kari