Musulmai
Bincike ya nuna cewa farashin raguna ya kara tashi a kasuwannin dabbobi a jihar Kaduna yayin da musulmai ke shirye shiryen babbar sallah, mutane sun fara hakura.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka za ta kwace kayan nukiliyar Iran, yana mai cewa rundunar Space Force na sanya ido sosai kan wuraren nukiliyar kasar.
Kungiyar MURIC da Forum for Justice of Nigeria sun goyi bayan Farfesa Isa Ali Pantami tare da yin watsi da tsarin sulhun APC na zaben gwamnan Gombe na 2027.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya gana da shugaban rundunar sojin kasar tare da bayar da sababbin umarnin ci gaba da farmakin soja kan abokan gaba.
Dubban Isra’ilawa sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawa da gwamnatin Benjamin Netanyahu da kuma hare-haren da Isra’ila ke ci gaba da kai wa kudancin Lebanon.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Gwamnatin Firayim Minista Tarique Rahman ta ayyana hutun Sallar Layya na kwanaki 7 (25-31 Mayu, 2026) tare da amincewa da sabuwar manufar tsaftar banɗaki ta ƙasa.
Tsohuwar mataimakiyar shugaban Amurka, Kamala Harris ta zargi Donald Trump da taimaka wa Vladimir Putin ta hanyar sassauta takunkumin Rasha yayin rikicin Iran.
Kungiyar Musulmin Oyo ta bukaci Seyi Makinde ya nuna adalci da daidaito ta hanyar mara wa dan takarar Musulmi baya a zaben gwamnan jam'iyar PDP mai zuwa.
Musulmai
Samu kari