Musulmai
Dakarun yan sandan kasar Birtaniya sun yi nasarar cafke wani mutumi da ake zargin ya shiga masallaci da makamai a birnin Manchester, an fara gudanar da bincike.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
Kwamitin majalisar dokokin Amurka da Shugaba Donald Trump ya kafa ya mika rahoton abin da ya gano kan zargin muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya ba da shawara.
Yusuf Haruna da aka fi sani da Baban Chinedu ya yi magana kan ajiye fim da shiga wa'azi. Ya bayyana cewa ya fadi dalilan da suka sanya shi fara wa'azin Musulunci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi buda baki tare da gwamnoni da wasu manyan jami'ai a gwamnatin tarayya, wannan shi ne kari na uku bayan hawansa mulki.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar, ya yi rabon tallafi saboda azumin watan Ramadan. Sanatan ya yi rabon shinkafa ga jama'a da dama.
Kasashen Larabawa da Musulmi sun yi Allah-wadai da kalaman jakadan Amurka a Isra’ila, Mike Huckabee, kan fadada ikon Isra’ila, suna yin gargadi kan illolinsa.
Mawakiyar Cardi B ta yaba wa Musulmai kan azumin Ramadan, tana bayyana musabbabin rashin karbar addinin. Maganganun nata sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta.
Bayan Bola Tinubu ya nemi yafiya ga al'umma, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya soki rokon afuwar da ya yi a Ramadan, yana cewa yafiya tana bukatar cikakkiyar tuba
Musulmai
Samu kari