Musulmai
Mutane uku sun mutu a harin 'yan bindiga da aka kai cibiyar Musulunci ta San Diego a Amurka, yayin da jami’an tsaro ke binciken lamarin a matsayin harin kiyayya.
Shugaban ƙasar Croatia, Zoran Milanovic, ya ƙi amincewa da sabon jakadan Isra’ila saboda manufofin gwamnatin Isra’ila da rikicin diflomasiyya tsakanin ƙasashen biyu.
Jami’an hukumar Hisbah a jihar Kebbi sun kama wani mutumi da aka samu ya ɓoye cikin jakar 'Ghana Must-Go' a gidan wata matar aure a Birnin Kebbi.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar II ya bayyana Litinin, 18 ga watan Mayu, 2026 a matsayin 1 ga watan Dhul Hijjah, 1447H.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirik watan Zul Hijjah a yammacin yau Lahadi, wanda hakan ne nuka za s yi babbar Sallah ranar Laraba a makon gobe.
Al'ummar musulmi na gudanar da idin layya watau babbar Sallah ne a ranar 10 ga watan Zul Hajji, washe gari baya alhazai sun yi hawam Arafah a kasa mai tsarki.
Sanatan Borno ta Tsakiya, Sanata Kaka Shehu Lawan, ya rabawa shugabannin APC na mazabarsa N135.65m domin tallafa musu bikin Babbar Sallah mai zuwa.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce kasar ta amince da tsagaita wuta da Iran ne bayan roƙon wasu ƙasashe, musamman Pakistan, ba don ra’ayinta kai tsaye ba.
Yahudawa yan Isra’ila sun kona wani masallaci da motoci a kauyen Jibiya da ke kusa da Ramallah, tare da rubuta kalaman wariyar launin fata a bangon gidaje.
Musulmai
Samu kari