Musulmai
A yayin da azumin Ramadan ya kai kwanaki 20, akwai bukatar mu waiwayi muhimman ayyukan da Annabi Muhammad (S.W.A) yake aikatawa a kwanaki 10 na karshe.
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, 'yan sanda sun cafke wani malamin Musulunci, Alfa Oluwafemi Idris da sassan jikin ɗan Adam a jihar Ondo.
Watan azumin Ramadan cike yake da falala da daraja. Ana son al'ummar musulmi su dage da ibadah da ayyukan alkhairi domin samun rabauta daga Allah.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya tallafawa maniyyatan jiharsa da rabin kuɗin da NAHCON ta ƙarawa maniyyatan jiharsa, ya ba da sabon umarni.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya biya wa maniyyatan jiharsa Musulmai cikon kudin kumar hajji har N1.9m kan kowace kujera bayan hukumar alhazai ta kara kuɗi.
Yayin da ake kukan tsadar kuɗin zuwa sauke farali, mun tattara muku yadda musulman Najeriya suka biya kuɗin hajji tun daga 2015 zuwa shekarar da muke ciki.
Yayin da ake shan fama a wannan wata na Ramadan, Gidauniyar Sarki Salman ibn AbdulAziz ta raba kayan abinci ga gidaje 2,000 a kananan hukumomi takwas a Kano.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa gwamnatinsa ta shriya fara sayar da shinkafa a farashi mai rangwamen kaso 50 cikin 100 ga talakawa.
Mai kamfanin man AYM Shafa ya sake lale makudan kudi da kayan abinci domin rabawa wadanda suka mutu yayin karbar Zakka a jihar Bauchi a karshen mako.
Musulmai
Samu kari