Musulmai
Girgizar kasa mai karfin maki 5.5 zuwa 5.6 ta Richter ta girgiza Masar da sanyin safiyar Litinin, yayin da gwamnati ta tabbatar da cewa babu asarar rayuka ko jikkata
Masu rahotanni sun bayyana cewa dalilan tsaro da fasahar binciken sauti ne suka hana fitar da rikodin muryar Jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta haramta tsarin "attachment" ga direbobin adaidaita sahu, tare da umartar su su bi dokokin da ke inganta tsaro da ɗa’a.
Farfesa a GSU Safiyanu Ishiaku ya ce Musulunci bai amince da tilasta addini ko kashe waɗanda ba Musulmi ba, yana mai cewa yawancin rikice-rikice ba na addini ba ne.
NAHCON ta buƙaci masu niyyar Hajjin 2027 su fara biyan ajiyar Naira miliyan biyar, yayin da Kwara da Taraba suka sanya wa'adin kammala biyan kuɗi.
Kotun Oyo ta yanke hukunci cewa hukumar JAMB ba za ta iya tilasta dalibai mata Musulmi cire hijabi kafin jarabawar UTME ba, tare da umartar a biya diyya.
Rahoto ya nuna hukumomin gwamnati sun ware kusan naira biliyan 400 a kasafin 2026 domin masallatai, fadodi da dakunan taro, yayin da masana suka soki tsarin.
An yi binciken kwa-kwaf kan ikirarin cewa Kotun Tarayya ta yi hukunci kan rubutun Larabci a tambarin sojojin Najeriya yaudara ne, babu hujjar irin wannan hukunci.
Amurka da Saudiyya sun kai hare-hare kan kungiyoyin da Iran ke marawa baya a Iraki bayan hare-haren jirage marasa matuki kan cibiyoyin man Saudiyya.
Musulmai
Samu kari