Musulmai
Wata tawagar yan Majalisar wakilai da suka damu da halin da Najeriya ke ciki sun roki malaman musulunci a fadin Najeriya su dage da Al-Qunut a watan Ramadan.
Mayakan kungiyar Lakurawa sun kai harin rashin imani yayin da mutane ke tsakiyar sallar tarawihi a garin Dadin Kowa da ke karamar hukumar Maiyama a Kebbi.
Gwamnatin Birtaniya ta yi Allah wadai da yunkurin kai hari wani masallaci a Birtaniya a ibada a Ramadan. Firaminista Keir Starmer ya ce za a dauki mataki.
Dakarun yan sandan kasar Birtaniya sun yi nasarar cafke wani mutumi da ake zargin ya shiga masallaci da makamai a birnin Manchester, an fara gudanar da bincike.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
Kwamitin majalisar dokokin Amurka da Shugaba Donald Trump ya kafa ya mika rahoton abin da ya gano kan zargin muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya ba da shawara.
Yusuf Haruna da aka fi sani da Baban Chinedu ya yi magana kan ajiye fim da shiga wa'azi. Ya bayyana cewa ya fadi dalilan da suka sanya shi fara wa'azin Musulunci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi buda baki tare da gwamnoni da wasu manyan jami'ai a gwamnatin tarayya, wannan shi ne kari na uku bayan hawansa mulki.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar, ya yi rabon tallafi saboda azumin watan Ramadan. Sanatan ya yi rabon shinkafa ga jama'a da dama.
Musulmai
Samu kari