Musulmai
Ministan harkokin waje na Iran, Abbas Araghchi ya ce sauya gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran abu ne da ba zai yiwuwa saboda goyon bayan da take samu.
Babban malamin musulunci mazaunin Kano, Imam Aminu Ibrahim Daurawa ya ce bai kamata mai azumi ya rika raki ko nuna gajiyawa ba, ya ce azumi jarabawa ce.
Fashe-fashe sunfirma a Riyadh, Dubai da Abu Dhabi bayan harbin makamai masu linzami daga Iran. Rahotanni sun ce mutum guda ya mutu. Rikici na fuskantar hadari.
Jihohin Arewacin Najeirya hudu sun ware makudan kudade domin ciyar da masu azumi a Ramadan, rage radadin talauci da raba kayan abinci ga talakawa.
Yayin da ake ta zuga malamai su fito takara, Sheikh Abubakar Mukhtar Yola ya nuna rashin jin dadinsa kan kiraye-kirayen da ake yi masa na ya nemi takarar gwamna.
Wani Fasto mai kira zuwa ga addinin Kirista, Usman Ibrahim ya karbi addinin Musulunci a hannun Baban Chinedu da Adam Ashaka a wajen Sheikh Ahmad Gumi a Kaduna
Fitaccen a jihar Plateau, Fasto Ezekiel Dachomo a Barkin Ladi ya yi kira da a shiga “yaki”, yana zargin Donald Trump da nuna wariya wajen tura sojojin Amurka.
Bayan shigar azumin watan Ramadan, jihohin Arewacin NAjeriya sun sassauta lokacin zirga-zirga domin samun damar ibada. Gombe, Yobe da Adamawa na ciki.
Farfesa Usman Shuaib da Imam Fuhad Adeyemi sun bukaci a cire Zakka daga tsarin haraji a sabuwar dokar haraji ta 2025 don tabbatar da adalci ga al'ummar Musulmi.
Musulmai
Samu kari