Musulmai
An kashe fitaccen malamin addinin Musulunci, Alaramma Malam Bello a Birnin Gwari yayin tattara itacen girki, Al'amarin ya girgiza al'umma a Kaduna.
Wata gidauniya da ke gudanar da ayyukan jin kai ta gina tare da bude sabon gidan marayu da babban masallaci a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir ya yi murna.
Sanata mai wakiltar Kudancin Bauchi a Majalisar dattawa, Shehu Buba Umar ya gina masallacin Juma'a, wurin sallar mata da Islamiyya domin taimakawa musulmai.
A farkon watan Janairu, 2026 aka rantsar da sabon Magajin Garin New York, Zohran Mamdani, wanda hakan ya sa ya shiga cikin wadanda suka kafa tarihi a birnin.
Shugabannin Musulunci a jihar Lagos sun nuna damuwa game da lalacewar babban masallaci mai tarihin shekaru 134 wanda gobara ta cinye da wasu gine-gine.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana game da kawo sababbin hare-hare Najeriya kan zargin kisan Kiristoci. Trump ya yi magana game da musulman Najeriya.
Rundunar Sojojin Operation Hadin Kai sun kama karin mutane takwas da ake zargi da hannu a harin kunar bakin wake a masallacin Maiduguri da ke jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa wasu yara sun shiga farin ciki bayan an gano gawar mahaifinsu, nannade a cikin likkafani kamar yau aka birne shi bayan shekaru 20 a kasa.
Fitaccen jarumin Nollywood a Najeriya, Jamiu Azeez ya nuna damuwarsa kan yadda mutane suka takura wa rayuwarsa saboda ya halarci ibadar coci ta karshen shekara.
Musulmai
Samu kari