Musulmai
A labarin nan, za a ji cewa karamar hukumar Kumbotso ta bayyana dakatar da ayyukan wata makarantar islamiyya bayan ta gayyaci Sarki saukar karatun Al-Kur'ani.
Iyalan marigayi Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi sun gargadi wandada suka sayi filaye su bayyana kafin 31 ga Janairu 2026, domin a yanka musu filayensu.
Najeriya na shirin shigar ka ka'idojin kudin Musulunci wajen tattara rahoton kudi a karkashin hukumar FRC. Shugaban hukumar Dr Rabiu Olowo ne ya sanar da haka.
Kungiyar Izala ta tura malamai tafsiri jihohin Najeriya da wasu kasashen duniya. Shugaban malaman kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne ya tura malaman.
Ofishin jakadancin kasar Amurka a Najeriya ya yi jimamin rasuwar Imam Abdullahi Abubakar, malamin Musulunci da ya ceci Kiristoci 300 a jihar Plateau.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Habibu Yahaya Kaura ya rasu bayan fama da doguwar jinya a wani asibiti a Abuja. Manyan malamai a Najeriya sun tabbatar da rasuwarsa
Kotun Northampton ta yanke wa limamin Ashraf Osmani hukuncin daurin mako 15 bayan ya aurar da 'yan shekara 16 ba bisa ka'ida ba inda aka dokar aure ta sauya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da shiga watan Sha'aban na shekarar 1447 wanda ya ke nuna cewa saura wata 1 a fara azumin watan Ramadan na 2026.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi wa jama'a bayani kan zargin fifita kiristoci a yarjejeniyar da Najeriya ta cimma da Amurka kan kiwon lafiya.
Musulmai
Samu kari