Musulmai
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya karbi miliyoyin daloli daga bankin raya Musulunci inda daga bisani ya yi karin haske.
Kungiyar Musulmi a kasar Finland ta yi Allah wadai da kalaman ministar Tsaron Jama’a, Sanni Grahn-Laasonen kan kalamanta game da sanya hijabi a makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a a jihar Sakkwato sun shiga firgici a lokacin da 'yan ta'adda su ka bude wuta a kan wasu masallata da su na sallar Asuba.
Majiyoyin da muke da su sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka wasu masallata sannan suka yi garkuwa da mutane da dama, suka tafi da su cikin daji.
Peter Obi ya ba da N15m ga kwalejin jinya da makarantar islamiyya a Bauchi, yana yabawa rawar malaman jinya tare da alkawarin tallafa musu a fadin kasa.
Al'ummar Musulmi a garin Jumilla na kasar Spain sun zargi gwamnati da kawo dokar da za ta hana su yin bukukuwan Idi da sauransu a wasu muhimman wurare.
Hukumar NAHCON ta fara shirin Hajjin 2026 tun da wuri, ta ce kujeru 95,000 aka samu daga Saudiyya, inda kudin ajiya ga maniyyata ya fara daga ₦8.5m kacal.
Masoyan Farfesa Isa Ali Pantami sun kare mai gidansu bayan Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki tsohon ministan kan rashin taimakon limamai.
Bata gari sun yi amfani da makami mai kaifi sun kashe mai hidima wa masallacin Harami, Ka'aba mai suna Muhammad Al-Qassem a Birtaniya. Za a dawo da gawarsa Saudiyya
Musulmai
Samu kari