Musulmai
Saudiyya ta fara bai wa attajirai baki damar sayen giya a Riyadh bayan haramci na shekaru 73, a matsayin wani ɓangare na shirin 'Vision 2030' don jawo zuba jari.
Hukumar NSCDC ta kama malamai biyu a Owo, jihar Ondo, bisa zargin gallaza wa yara ƙanana, lamarin da ya sabawa dokar kare hakkin yara na Najeriya.
Kwamitin duba wata a Najeriya ya nemi hadin kan 'yan kasa yayin da watan Ramadan ke kara karatowa. Ya bukaci a yi wa Alhaji Abubakar Sa’ad III biyayya.
An yi jana'izar fitaccen malamin musulunci, Sheikh Khalifa Usman Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi a gidansa da ke Zaria a jihar Kaduna ranar Litinin.
Matar Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi ta bayyana cewa mjinsu ya dade ba shi da lafiya amma bai kwanta a asibiti ba sai daga baya.
Sheikh Khalifa Usman Kusfa (Rigi-rigi) ya rasu a Kaduna; za a yi jana'izarsa a Zaria a yau 2 ga Fabrairu, 2026. Duniya ta yi rashin babban malami mai son Annabi.
Sheikh Adam Muhammad Albani Gombe ya yi kira ga Dauda Kahutu Rarara ya ba Baban Chinedu da Adam Ashaka kudi, kayan wa'azi da suka hada da motoci domin yawon wa'azi.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Gwarzo ya halarci saukar karatun Alkur'ani a daidai lokacin da aka fara kiraye-kiraye ya yi murabus daga mukaminsa.
Kungiyar MURIC ta caccaki reshen CAN na Arewa bisa kare Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, kan zargin hannu wajen bata sunan Najeriya a waje.
Musulmai
Samu kari