Mata Da Miji
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Borno na bincike kan wata budurwa ta kashe kanta saboda cewa an tilasta mata ta auri abokin babanta kuma bata so.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da ke shugaban hukumar Hisbah a Kano ya ce Basira 'Yar Guda ta fadi sharadin auren Idris Mai Wushirya bayan umarnin kotu a Kano.
Domin murnar tunawa da ranar mata ta duniya da aka saba yi a kowace shekara, wannan karo mun ji cewa Cibiyar CGE ta shirya taron ilmin farko na ‘yan mata a Najeriya.
Sanata daga jihar Delta a Najeriya, Ned Nwoko ya yi magana kan jita-jitar yana cin zarafin matarsa a gidan aure inda ya ce yanzu shaye-shaye take yi a rayuwarta
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta ce tana iya amincewa ta zama matar aure ta biyu, idan hakan ne zai ba ta damar samun mijin kirki.
Wani miji ya kashe wanda ake zargi da kwarto bayan lakada masa duka kan zuwa gidan shi cikin dare. Yan sanda sun ceto wasu mutanen da aka sace a Bauchi.
A labarin nan, za a yi yadda 'yan uwan Bilyaminu Bello na dangin uwa da su ka raine shi suka yi raddi ga mahaifin 'dansu da ya ce ya yafe wa Maryam Sanda.
Mahaifin Bilyaminu Bello ya ce ya ji dadi da aka saki Maryam Sanda da ta kashe dansa. Ya ce ya nemi Buhari ya sake ta amma bai samu ba. an yi maganar aurenta.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan uwan Bilyaminu Bello, magidancin nan da matar shi ta kashe sun yi takaicin Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yafe wa Maryam Sanda.
Mata Da Miji
Samu kari