Mata Da Miji
Tashin hankali ya barke a yankin Ekid da ke Akwa Ibom, bayan kama Princess God’sown Udoito, mai sukar Gwamna Umo Eno kan batun filaye da muhalli.
Wata mata ta kashe mijinta da budurwarsa da adda a Jihar Delta; a Ondo ma wata ta fasa wa mijinta kai da taɓarya ranar 15 ga Janairu, 2026, saboda zargin cin amana.
Majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta karyata rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tana duba kudirin dokar da zai haramta zina a tsakanin mutane.
Wata uwargida ta kashe mijinta Momo Jimoh Jamiu a Kogi bayan ya kara aure, har ma matar ta haifa masa magaji. Rundunar 'yan sanda na farautar matar da ta tsere.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Anita Joseph, ta bayyana cewa aurenta da MC Fish ya zo ƙarshe, bayan dogon tunani da radadi, yana kawo karshen jita-jita akan aurensu.
Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
A labarin nan, za a ji yadda matan Ladanin Kano suka shiga mawuyacin hali bayan sun ga gawar Mai gidansu da aka kashe a bakin Masallaci da Asubahi.
An kashe wata mai juna biyu da ɗanta a Sheka Sabuwar Gandu, jihar Kano, bayan wasu da ba a san ko su waye ba sun shiga gidanta, lamarin da ya jefa al’umma a firgici.
Zaman aure a Musulunci na bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali. Sheikh Jamilu Zarewa ya fadi yadda kishiyoyi za su magance kishin idan miji zai kara aure.
Mata Da Miji
Samu kari