Mata Da Miji
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wata mata a birnin Kano, Hafsatu Yusuf, ta haifi ‘yan biyar rigis a asibitin Murtala, inda gwamnatin jiha ta sanar da ɗaukar nauyin kulawa da su baki ɗaya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa yana shirin angwancewa a ranar 29 ga watan Maris 2026.
Wata mata a Najeriya ta haifi jarirai hudu lokaci guda, lamarin ya jawo damuwa, saboda kudin jinya na Naira miliyan uku hakan ya jawo aka rike ta a asibiti.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN matarsa da yaronsu sun sake gurfana a gaban kotu a ci gaba da shari'a da EFCC.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya karbi Walida Abdulhadi Ibrahim bayan sace da aka ce wani jami'in DSS ya yi ya mayar da ita addinin Kirista a Abuja.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mahaifi da ya daure wani dan shi tsawon shekara 17. Ya rame kamar kwarangwal, an same shi tsirara a daki.
Matar aure mai shekara 18, Khadija Jamilu, ta soka wa mijinta wuƙa a mazakutarsa a Potiskum, Jihar Yobe. Ƴan sanda na neman ta yayin da mijin ke FMC Azare.
Mata Da Miji
Samu kari