Mata Da Miji
Sheikh Aminu Daurawa ya shawarci iyaye kan yadda za su tarbiyyantar da ’ya’yansu cikin ƙauna, haƙuri, tausayi da koyar da addini da kyawawan halaye.
’Yan sandan FCT Abuja sun ceto jarirai biyu da aka yi watsi da su a Kurudu da Gwagwalada, yayin da suka nemi jama’a su taimaka wajen gano iyalansu.
Wani Nasiru Musa Idris ya zargi shahararren malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, da tsoma baki cikin zamantakewar aurensa da kuma riƙe matarsa 'yar ƙasar Morocco.
Shugaban APC na Yobe Muhammad Gadaka ya ba da haƙuri tare da janye kalaman da ya yi na cewa matan aure su rabu da mazansu idan sun hana su zaɓen APC.
Hukumar ICPC ta nuna rashin sassauci kan keta dokar tsaro ta hanyar korar jami’in tsaron da ya shigar da matar Nasir El-Rufai ta hanyar da ba ta dace ba.
Gwamnatin Lagos ta gargadi mazaje kan tilasta wa matansu yin jima’i ba tare da yardarsu ba, tana mai cewa laifin na iya jawo daurin rai da rai a gidan yari.
Wani magidanci a Zamfara ya zargi babban jami’in Hisbah da tilasta rabuwar aurensa, sannan ya auri tsohuwar matarsa, yana neman gwamnati ta binciki lamarin.
Akalla jarirai 15 sun mutu bayan gobara ta tashi a sashen haihuwa na asibitin PIMS da ke Islamabad, Pakistan, inda ake gudanar da bincike kan musabbabin lamarin.
A labarin nan za a ji yadda bincike ya gano cewa ana kai wa maza yaran da ba na su ba a Najeriya inda adadin ya kai kashi 23 a cikin 100 na yaran kasar.
Mata Da Miji
Samu kari