Masu Garkuwa Da Mutane
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
Rundunar ƴan sanda a Ogun sun kama Sarkin Fulani na Ijebu Ode tare da wasu ƴaƴansa bayan jami'an sun gano jakar karɓar kuɗin fansa a cikin madafinsa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Mohammed Hayatudeen na ADC ya yi alƙawarin ayyana ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane a matsayin ‘yan ta’adda idan ya zama shugaban Najeriya a 2027.
Da safiya yau Juma'a, wasu yan bindiga suka kutsa makarantar sakandire a jihar Oyo, inda suka sace shugabar makarantar da dalibai da yawa da ba a tantance ba.
Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Tinubu kan mutuwar Hon. Abba Anas Adamu a hannun masu garkuwa ranar 12 ga Mayu, 2026, yana mai kiran a gyara tsaro da gaggawa.
Tsohon mamban majalisar wakilan tarayya, Hon Abba Anas Adamu ya rasa rayuwarsa a hannun 'yan bindiha duk da an biya kudin fansa Naira miliyan 50.
Sarkin da aka sace a jihar kogi, Adebayo Samuel ya rasu a cikin daji bayan kwanaki a hannun masu garkuwa da mutane. Mutane sun shiga jimami a garinsu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari