Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta ceto Geoffrey Akume daga hannun masu garkuwa da mutane a ranar Kirsimeti, bayan ta dakile harin miyagun a wani daji.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane a Najeriya. Ya ce APC za ta yi nasara a 2027.
Rundunar ’yan sandan jihar Rivers ta ce ta kashe masu garkuwa da mutane har biyu tare da ceto wata mata bayan artabu da ’yan bindigar a yankin Obio/Akpor.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce talauci, yaɗa bayanan ƙarya da wasu matsaloli biyu na ƙara rashin tsaro a Arewa. Ya nemi haɗin gwiwa da gyaran mulki.
An shiga tashin hankali a garin Ora da ke kan iyakar Osun da Kwara bayan ‘yan bindiga sun kashe basarake tare da sace tsohon jami’in Kwastam a wani sabon hari.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari jihar Kano cikin dare sun sace mutane 5. Jami'an tsaro sun tabbatar da sace mutanen da aka yi a Kano.
Shugaban hukumar DSS, Oluwatosin Ajayi ya bada umarnin sakin mutane uku da aka kama bisa zargin ta’addanci, bayan binciken hukumar ya tabbatar da ba su da laifi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ondo ta sanar da cewa ta kama wani mai garkuwa da mutane yayin da ya ke shirin cire kudin fansa a wani shagon POS.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari