
Masu Garkuwa Da Mutane







Yan bindigar da suka yi garkuwa da ma'aikata kwararrun masu binciken ƙasa a jihar Ondo sun sake su bayan an lale masu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa.

Jami’an tsaro da suka hada da 'yan sanda, DSS da 'yan banga, sun kubutar da fastoci biyu da aka sace a Adamawa. An kama daya daga cikin wadanda suka kitsa harin.

Kasar Amurka ta yi Allah wadai da kisan da wasu 'yan bindiga suka yi wa Rabaran Sylvester Okechukwu kwana daya da sace shi. An kama faston ne a jihar Kaduna.

Mutanen gari a jihar Delta sun hadu sun tunkari 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Delta. An kashe masu garkuwa uku bayan an musu jina jina.

Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas sun kama wasu mutane biyu 'yan kasar Pakistan da suka yi amfani da jirgin sama wajen sace wani mutum a Kano.

Gwamnatin jihar Edo ta gano wasu gidaje da masu garkuwa da mutane suke boye wadanda suka sace a cikin gari. An rusa gidajen tare da gargadin al'umma.

Yan bindiga sun hallaka babban limamin cocin katolika bayan sun yi garkuwa da shi ranar Talata 4 ga watan Maris a yankin ƙaramar hukumar Kauru ta jihar Kaduna.

Rundunar ƴan sanda ta samu nasarar kama mutum 4 da wasu ƴan bindiga suka kai farmaki cocin Katolika a jihar Edo, maharan sun yi garkuwa da limami da ɗalibi.

Rundunar 'yan sandan kasar nan ta shiga dimuwa bayan wasu da ake zargin 'yan fashi ne sun sace babban jamu'inta, Modestus Ojiebe a babban birnin tarayya.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari