Masu Garkuwa Da Mutane
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Rahotanni daga Kurmin Wali sun tabbatar da cewa mutanen da yan bindiga suka yi garkuwa da su daga coci uku sun shaki iskar yanci a daren jiya Laraba.
'Yan bindiga sun kashe mata mai juna biyu da ɗan uwanta a Pindiga, Gombe; ƴan sanda sun kashe mahara 3 tare da ceto mutane 2 daga hannun masu garkuwa.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya faɗa a cikin tsaka mai wuya saboda halin rashin tsaro da ya sako ƴan Najeriya a gaba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Nasarawa ta fara bincike bayan ƴan ta'adda sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa daga Kano a kauyen jihar.
Amurka ta gargaɗi ƴan ƙasarta kan ziyartar jihohin Najeriya 18 saboda garkuwa da ta'addanci; ta bayyana Najeriya a matsayin wurin da ke da babban haɗari a 2026.
A labarin nan, za a ji cewa wata mata da miji sun shiga hannun yan sanda bayan an kama su suna daukar kudin fansar da suka nema daga 'yan uwan da abokansu.
Rahotanni sun nuna cewa yan bindigar sun sace yan kasuwar ne a lokacin da suka dawo daga sayayya a kasuwar Moro, karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana garin Rijana a matsayin cibiya kuma matattarar yan bindiga a Najeriya, ya sha alwashin ceto mutanen da aka sace.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari