Masu Garkuwa Da Mutane
Mazauna Borgu da Agwara a jihar Niger na tserewa gidajensu bayan kisan mutane fiye da 40; sun koka kan janyewar sojoji yayin da ’yan bindiga ke yi musu barazana.
Gwamna Bago ya yi tir da kisan mutum 30 a Borgu; Shugaba Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su kamo maharan tare da ceto waɗanda aka yi garkuwa da su cikin gaggawa.
Maau garkuwa da mutane su nemi Naira miliyan 450 a matsayin kudin fansar wani Sarki, dansa da mutane takwas da suka yi harkuwa da su a jihar Kwara.
'Yan bindiga sun kashe 'yan gida daya su biyu tare da sace mutane 4, ciki har da matar Alhaji Yayaji da yaransa, a wani hari da suka kai kauyen Pindiga a Gombe.
Dakarun soji sun ceto mutum ɗaya a iyakar Kano da Katsina, yayin da aka kashe 'yan ta'adda 438 tare da ceto mutane 366 a yankin Arewa maso Gabas cikin watanni bakwai
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta ceto Geoffrey Akume daga hannun masu garkuwa da mutane a ranar Kirsimeti, bayan ta dakile harin miyagun a wani daji.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane a Najeriya. Ya ce APC za ta yi nasara a 2027.
Rundunar ’yan sandan jihar Rivers ta ce ta kashe masu garkuwa da mutane har biyu tare da ceto wata mata bayan artabu da ’yan bindigar a yankin Obio/Akpor.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari