Manyan Labarai A Yau
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya yi hasashe kan kuri'un da Mai girma Bola Tinubu zai samu a Arewacin Najeriya a zaben shekarar 2027.
Yan Majalisa sun kaure da hayaniya da muhawara mai zafi yayin da aka gabatar da wani kudirida ya nemi a gayyaci gwamnan babban bankin Najeriya (CBN).
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tabo batun janye 'yan sanda daga gadin manya. Shugaba Tinubu ya nuna cewa ba gudu ba ja da baya kan umarnin da ya bayar.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Arewa, Abdul Ningi, ya koka kan janye masa jami'an 'yan sanda da aka yi. Ya nuna cewa umarnin ya kamata ya shafi kowa.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya bar PDP ya koma APC, inda ya shiga kara jerin gwamnonin da suka fice daga jam’iyyar tun bayan zaben 2023.
An bayyana Gwamna Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben fitar da gwani na jam'iyyar Accord, hakan na zuwa ne awanni bayan ya yanki kati.
Tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, a yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya dauka saboda rashin tsaro.
An nada sababbin sarakuna kan karagar mulki a Arewacin Najeriya. Daga cikin sarakunan akwai wadana aka sababbin masarautu yayin da wasu kuma sun dade a tarihi.
Wata kotun jiha a Plateau ta yanke wa jami'in dan sanda, Ruya Auta hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan an kama shi da laifin kashe ɗalibin UNIJOS, Rinji Bala.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari