Manyan Labarai A Yau
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya aika da sakon gargadi ga yan siyasa. Ribadu ya gargade su kan tayar da hankali a lokacin zabe.
An yi rashi na tsohon shugaban jami'ar ATBU da ke jihar Bauchi. Farfesa Buba Bajoga ya yi bankwana da duniya ne a kasar Birtaniya. Ya ba da gudunmawa a harkar ilmi.
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Jam'iyyar APC reshen jihar Edo, ta zargi tsohon shugabanta na kasa, John Odigie-Oyegun da kasa biyan basussukan da ta biyo shi. Oyegun ya yi martani.
Hukumar tattara kudaden shiga da lura da kasafin kudi (RMAFC) ta kammala tsarin yin karin albashi ga masu rike da mukaman siyasa. Ana jiran amincewa Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Shugaba Tinubu ya ce za a hukunta wadanda suka kai harin.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya soki sanatoci kan yadda suka amince da dokar zabe ta 2026. Buba Galadima ya bayyana wayon da suke son yi.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sha alwashin daukar mataki kam harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Ta ce za ta zakulo wadanda suka kai harin.
Mutumin da alkaluma suka nuna ya zarce kowa kudi a duniya, Elon Musk ya haddasa muhawara a kafafen sada zumunta bayan ya ce kudi ba zasu sayi farin ciki ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari