Manyan Labarai A Yau
Seyi Makinde ya soki gwamnatin Tinubu kan cire tallafin mai da barin darajar naira ta sauya lokaci guda, yana cewa matakan sun kara wahalar rayuwa.
Kwamitin Zaman Lafiya karkashin jagorancin Amurka ya ce Isra’ila ba za ta janye daga Gaza ba sai Hamas ta kammala ajiye makamanta. Israila ta kashe Falasdinawa.
Rahotanni sun ce wasu ’yan bindiga sun nada sabon kwamanda bayan mutuwar Kachalla Iliya Mai Rasha, yayin da ake zargin an kakaba haraji kan kauyuka a Tsafe.
Wasu jiga-jigan PDP biyu a jihar Gombe sun yi murabus daga jam’iyyar gabanin zaben 2027, amma ba su bayyana dalilan ficewarsu ba daga jam'iyyar mai adawa ba.
Trump ya ce wannan ce dama ta ƙarshe da Iran za ta amince da yarjejeniya, yayin da ya jaddada cewa ba zai amince Tehran ta karɓi kuɗin wucewa ta mashigin Hormuz ba.
Hukumar Hisbah ta Yobe ta dakatar da bikin 'Colour Festival' a Damaturu, yayin da Hisbah ta Kano ta kama wani ɗan TikTok kan zargin ƙarfafa zina.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana yin kuskure kan zaben 2027.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce Iran na da zabin kulla yarjejeniya ko mika wuya gaba daya, yayin da Tehran ta musanta cewa ana tattaunawa.
Jam'iyyar APM reshen jihar Legas ta bayyana cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ne ya kamata 'yan adawa su tsaida a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari