Manyan Labarai A Yau
Daga karshe shugaban majalisar dokokin jihar Plateau ya rantsar da ragowar mambobin jam'iyyar APC da suka dade suna jira. Ya rantsar da su ne a ranar Laraba.
Jami'an tsaron Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda mutum 12 a wani musayar wuta a Neja. 'Yan ta'addan sun kawo hari ne lokacin da suka gamu da ajalinsu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani direban mota ya hallaka babban jami'in dan sanda a jihar Ekiti. Direban ya kashe dan sandan ne lokacin da yake bakin aikinsa.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sake kai hari a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun kai sabon harin ne a karamar hukumar Shiroro.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mazauna birnin Maiduguri sun fara komawa gidansu biyo bayan janyewar ruwan ambaliya da safiyar yau Laraba a jahar Borno.
Wani mummunan hatsarin mota ya auku a kan titin hanyar Zaria zuwa Kano. Hatsarin ya yi sanadiyyar rasuwar mutum tara yayin da wasu mutum uku suka raunata.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kan ambaloyar ruwan da ta auku a jihar. Ya ce mutane miliyan daya lamarin ya shafa.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya yi zargin cewa ana shirin cafke magoya bayan jam'iyyar PDP gabanin zaben gwamnan jihar da ke tafe nan da kwanaki masu zuwa.
Gwamnatin tarayya ta fito ta yi magana kan dalilin da ya sanya jami'an tsaro suka cafke shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Kwamared Joe Ajaero.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari