Manyan Labarai A Yau
Kotun daukaka kara da ke zamanta a babban birnin Abuja ta amince da dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun kashe wani mutum daya tare da yin awon gaba da Limami da wasu mutane.
Uwargidar shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ya bayyana cewa ba ta taba tunanin samun karramawa daga shugaban Amurka, Donald Trump ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan yadda ayyukan 'yan bindiga ke cutar da tattalin arzikin Najeriya. Ya sha alwashin kawo karshensu.
Rahoton binciek da bin diddigin aiwatar da kasafin kudi ya gano yadda aka cusa wasu ayyuka da anr iga an yi su d karkatar da kudaden wasu a mulkin Shugaba Tinubu.
Wani jagoran 'yan Arewa a Kudancin Najeriya, Saidu, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara. Ya bayyana kuskuren da zai yi idan ya ajiye Kashim Shettima.
Gwamna Bala Mohammed ya sallami Kwamishinan Tsaro, Ibrahim Gambo Galadima, a yau 9 ga Fabrairu, 2026. An yi garambawul domin inganta ayyukan gwamnati a Bauchi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki zuwa kasar Birtaniya. Shugaba Tinubu zai ziyarci kasar ne bayan samun gayyata daga Sarki Charles.
Jami'ar Umaru Musa Yar'adua da ke Katsina (UMYUK), ta karrama tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Jami'ar UMYUK ta yaba da gudunmawar da ya ba da.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari