Manyan Labarai A Yau
Gwamna Uba Sani ya tabbatar da cewa gwamnatin Kaduna za ta ci gaba da tallafa wa wadanda rikici ya shafa ta hanyar gidaje, ilimi, lafiya da tallafin tattalin arziki.
Wasu mahara dauke da makamai sun kai hari kan jami’an tsaro a jihar Plateau, inda suka kashe mutum biyu tare da kwace bindigogin aikinsu a yayin harin.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta KNCDC da cibiyar kula da masu cutar sikila ta farko a Arewacin Najeriya.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da binciken AIG Moshood Jimoh kan zarge-zargen VeryDarkMan, yayin da ta ce batun laifi yana gaban kotu.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar NDC kan wasu sassan Dokar Zabe ta 2026, tana cewa tanade-tanaden sun dace da kundin tsarin mulki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Akalla mutane 21 ake fargabar sun mutu, an sace 37 yayin da ‘yan bindiga suka kai hari Tsamaye a Sokoto, lamarin da ya raba dubban mutane da gidajensu.
Gwamnatin Amurka ta sauya tsarin neman mafaka ta hanyar bai wa USCIS damar tura bukatu kai tsaye ga alkalan shige da fice ba tare da yin hira da masu nema ba.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya soki tsohon Archbishop na Abuja, Cardinal John Onaiyekan, bayan ya yi wasu kalamai kan Shugaba Bola Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari