Manyan Labarai A Yau
An yi wata tattaunawa mai matukar muhimmanci tsakanin Sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani da Shugaba Donald Trump ta wayar tarho yau Laraba.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan zaben 2027. Atiku ya bayyana dan takarar da zai janyewa a jam'iyyar ADC.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun lokacin kawo karshen yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce za a iya kawo karshen yakin da yarjejeniya.
A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da nadin Alhaji Suleiman Ahmed Eko a matsayin sabon Sarkin masarautar Udege, kuma nadin zai fara aiki ne nan take.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Rahotanni sun nuna Iran ta sayi tauraron dan adam na China don leƙen sansanonin Amurka da kai masu hari a lokacin da ake tsakiyar yakin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya nemi China ta gujewa bai wa Iran makamai kuma Shugaba Xi Jinping ya tabbatar masa da ba za a yi hakan ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari