Manyan Labarai A Yau
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya watau NiMet ta yi hasashen aamun guguwa mai hade da kura da hazo a sararin samaniya a Kano da wasu jihohin Arewa.
Akwai wasu sanatocin da za su nemi fitowa takarar gwamnan a jihohinsu. Wadannan sanatocin za su nemi ajiye aikinsu a majalisa don takarar gwamna.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta ba da tallafi ga 'yan kasuwar da suka yi asara sakamakon gobarar da ta auku.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da tallafin rabon shinkafa don azumin watan Ramadan. Za a raba shinkafar a dukkanin kananan hukumomi 44.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani kwamandan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kwato miliyoyin kudade a hannun 'yan ta'adda.
A karo na biyu cikin kasa da makonni biyu, rahotanni suk bayyana cewa gomara ta kama a kasuwar Dinga da ke cikin garin Kano da yammacin yau Asabar.
Tsohon sanatan jam'iyyar APC wanda ya wakilci Taraba ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Abubakar Yusuf, ya yi tsokaci kan manufofin Shugaba Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Jigawa ta kafa cibiyoyin ciyarwa kyauta 640 domin ba da abinci ga Musulmi a lokacin azumin Ramadan, tare da fatan inganta rayuwar talakawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci a bincike Malam Nasiru El-Rufai kan batan Dadiyata, ya ce zargin da ya masa ba shi da tushe.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari