Manyan Labarai A Yau
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya samu goyon baya kan takarar gwamnan jihar Kano. Tsofaffin ciyamomi sun goya masa baya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen mutanen da yake son ya nada su zama jakadun Najeriya a kasashen waje. Daga cikinsu akwai manyan mata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake zabo mutanen da yake so ya nada a matsayin jakadu. Shugaban kasa ya zabo har da tsohon Minista, Abdulrahman Dambazau.
Hukumar Kula da Harkokin Shari'a ta Jihar Kano ta dakatar da wani rijistara da babban jami'in kotu kan zarge-zargen aikata laifuffuka masu girma.
Kwamishinam Ganduje, Garba Muhammed ya bayyana cewa gwamnatin Kani ta kware a surutun baka ba tare da aiki a zahiri ba, an fara maida masa martani.
Sanata Kabiru Marafa ya bayyana goyon bayansa ga barazanar Shugabar Dinald Trump na daukar matakin soji kan Najeriya, ya ce lamarin tsaron Najeriya ya lalace.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma ya soki masu neman shugaban kaaar Amurka, Donald Trump, ya tsoma baki a harkokin Najeriya.
Gwamnatin Amurka ta fara daukar matakai domin dakile kashe-kashen kiritocin da take zargin yana faruwa a Najeriya, ta hana ba masu hannu a lamarin biza.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da nadin tsohon hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro
Manyan Labarai A Yau
Samu kari