Manyan Labarai A Yau
Shugaban cibiyar MINILS, Issa Aremu, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan rawar da ya taka dangane da batin zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Kotun Abuja ta wanke DCP Abba Kyari daga zargin ƙin bayyana kadarori. Mai shari'a Omotosho ya ce NDLEA ta gaza tabbatar da zargin da take yi wa ɗan sandan.
An yi rashi na daya daga cikin tsofaffin kwamishinoni a jihar Kano. Farfesa Kabiru Dandago da ya yi aiki tare da Abdullahi Umar Ganduje, ya koma ga mahaliccinsa.
Babban basarake mai rike da sarautar Oluwo na Iwo, Abdulrosheed Akanbi, ya yi magana kan yakin Amurka da Iran. Ya bayyana abin da ya kamata Trump ya yi wa Iran.
Wani jirgin ruwan yakin Amurka wanda ke tafiya a karkashin ruwa ya nutsar da wani jirgin ruwan yakin Iran. An samu asarar rayuka ma'aikata da dama.
Ma'aikatar tsaron Amurka ta yi ikirarin cewa dakarun kasar sun yi ajalin wanda ke jagorantar rundunar da ke kitsa yadda za a ga bayan shugaban kasa, Donald Trump.
Sanata mai wakiltar Edo ta Arewa, Adams Oshiomhole ya yi magana kan laifuffukan siyasa. Sanata Adams Oshiomhole ya ce ba su kai mutum Jahannama ba.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya musanta labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu, ya ce lokacin barinsa duniya bai yi ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari