
Manyan Labarai A Yau







Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya yi rabon shanu ga mambobin jam'iyyar APC a jihar domin murnar bukukuwan karamar Sallah na 1446AH.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa a shekarar 2023, ya kusa hakura da yin takara, saboda yadda abubuwa suka cabe kan sauya fasalin Naira.

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal na shekarar 1446AH. Za a yi karamar Sallah ranar Lahadi.

Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bi sahun masu taya mai girma Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara 73 a duniya. Ya fadi gudunmawar da ya ba shi.

Kasar Saudiyya ta bayyana ranar da za a gudanar da Sallah karama. Hakan na zuwa ne bayan an kammala duban watan Shawwal na shekarar 1446 bayan Hijira.

Sheikh Jabir Maihula ya yi bayani kan hukunce-hukuncen da suka shafi zakkar fidda kai (zakatul fitr) a musulunci. Ya fadi yadda ake ba da ta da wadanda ake ba.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fito ya yi magana kan dalilinsa na soke takardar mallakar filin jam'iyyarsa ta PDP a birnin Abuja.

Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi zargin cewa rikicin da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom yana faruwa ne saboda kudi.

Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi matafiya 'yan Arewa a jihar Edo.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari