Malaman Makaranta
Kwamitin gudanarwa na Jami’ar Lokoja, karkashin Victor Ndoma-Egba, ya kori malamai hudu kan zargin lalata da dalibai, yana jaddada muhimmancin ladabi a jami’a.
Gwamnatin jihar Borno ta fara biyan malaman makarantun firamare sabon mafi karancin albashi na N70,000. Malaman makarantan sun nuna farin cikinsu kan hakan.
Gwamnatin tarayya da gamayyar kungiyar ma'aikatan Najeriya sun gaza cimma matsaya domin kawo karshen yajin aikin da ake yi saboda hana su albashin wata 4.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayar da umarnin rufe makarantar da wani ɗalibin SS2 ya rasu sakamakon azabtarwar malami, ya sa a yi bincike.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa ya rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar. Uba Sani ya sanar da hakan ne bayan ya gana da Shugaba Bola Tinubu.
Rundunar yan sanda a Kwara ta kori wasu yan sanda uku kan kisan wani dalibi yayin zanga zangar adawa da karin kudin fetur a Najeriya, za a gurfanar da su a kotu.
Makarantar Firamare ta Okugbe, Ikpide-irri, tana da malami daya tilo da ke koyar da dalibai sama da 170 wanda ya sa al'ummar yankin suka garzaya ofishin gwamnati.
A wannan rahoton, za ku ji yadda gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sake samun lambar girmamawa kan muhimmin aikin da ya ke gudanarwa a bangaren ilimi.
Kungiyar 'yan kwadago ta koka kan yadda gwamnatin Neja ke yiwa malamai rikon sakainar kashi a kan abin da ya shafi walwalarsu yayin da gwamnatin ta yi martani.
Malaman Makaranta
Samu kari