Malaman Makaranta
Gwamnatin jihar Filato ta ayyana zaman makoki na kwanaki uku domin karrama wadanda suka mutu a sakamakon ginin makaranta da ya rufta a garin Jos.
Gwamna Caleb Mutfwang ya kai ziyara makarantar sakandiren Saint Academy biyo bayan rugujewar wasu ajujuwan makarantar wanda ya yi ajalin mutane 22 a Jos.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin abin da ya afku a makarantar sakandire yayin da ɗalibai ke cikin rubuta jarabawa a yankin Jos, babban birnin Filato.
Gwamnatin Filato ta tabbatar da cewa zuwa yammacin jiya Jumu'a ta samu bayanin cewa akalla ɗalibai 22 sun mutu bayan gini ya rufta kansu a yankin Jos.
Gwamnatin jihar Filato ta bayyana cewa ɓangaren da ya rushe a makarantar sakandiren Saints Academy na ɗaukar ɗalibai kusan 200, wasu sun rasa ransu.
Dalibai da malaman jami'ar Bayero sun shiga alhini bayan rasuwar Farfesa mai matsalar gani na farko a Najeriya, Farfesa Jibril Isa Diso.Kafin rasuwarsa malami a BUK.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Jos a jihar Plateau sun nuna cewa wata makaranta ta rufta kan ɗalibai suna tsakiyar zana jarabawa, an shiga zullumi.
Bidiyon wani yaro wanda har yanzu ba a bayyana shekarunsa ba ya dauki hankali matuka saboda matukar tsayi da ya ke da shi mai ban mamaki. Ana ganin dan Sudan ne.
Wata 'yar Najeriya dake aikin koyarwa a kasar Japan ta nuna takaicinta kan yadda dalibanta ke kiranta da biri saboda nuna banbancin launin fata. Tace ta gaji.
Malaman Makaranta
Samu kari