Malaman Makaranta
Malamai da ma'aikata karkashin JAC sun shiga yajin aiki a Bauchi, inda suka bukaci a aiwatar da tsarin albashi na CONPCASS da CONTEDISS. An rufe manyan makarantu.
Gwamnatin Bola Tinubu ta dawo da darasin tarihi a matsayin wajibi bayan soke shi a lokacin Obasanjo a 2007. Buhari ya yi niyyar dawo da darasin a lokacinsa.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya dakatar da shugaban hukumar kula da harkokin malamai watau TSC kan vadakalar ɗaukar sababin malaman makaranta 1,000.
Gwamna Bala Abdulqadir Muhammad ya shirya gagarumar liyafa ga abokansa na firamare shekaru 53 da gama makaranta. Sun kammala firamare a shekarar 1971.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya gargadi masu neman raba kan ‘yan Najeriya da Nijar. Shehin ya na cikin manyan malaman addinin musulunci da ake tunkaho da su.
Gwamnatin jihar Bauchi ta fara gina katafariyar makarantar tunawa da sheikh Dahiru Bauchi. Makarantar za ta habaka ilimi da rage adadin marasa zuwa makaranta
Gwamnati ta aika N748,320 ga wata malama a jihar Katsina bisa kuskure. Kudin na daga cikin wanda ake amfani da shi don ciyar da dalibai, amma ta mayar da kudin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun talakawa a karamar hukumar Ganye a jihar Adamawa. Ya raba tallafi ga makarantu
Farfesa kabiru Dandago ya bukaci a kara haraji kan masu kudi, maimakon VAT. Ya ce hakan zai rage gibin arziki tare da samun karin kudaden gwamnati.
Malaman Makaranta
Samu kari