Malaman Makaranta
ASUU ta fara shirye-shiryen yajin aiki na kasa baki daya bayan gargaɗin kwanaki 14 ga gwamnati, tana zargin cewa ba a aiwatar da yarjejeniyar da 2025 ba.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya ayyana Litinin a matsayin hutu don girmama malamai, yayin da UNESCO ta ce duniya na bukatar karin malamai miliyan 44 kafin 2030.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin SSANNU da NASU sun kara bai wa Gwamnatin Tarayya wa'adin tafiya yajin aiki a kan bukatunsu, an kara makonni biyu.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya amince da rancen Naira miliyan 596.6 ga malamai da ma’aikatan makarantun sakandare don su sayi motoci da gidaje.
Gwamnatin jihar Gombe ta ja kunnen iyayen yara kan batun sanya yara a cikin makaranta. Ta bayyana cewa iyayen da ba sa kai yara makaranta za su fuskanci dauri.
Dalibai bakwai sun jikkata a Ukum, Benue bayan wani abin fashewa da ake zargin bam ne ya tashi a makarantarsu. ‘Yan sanda da gwamnati sun dauki matakai kan lamarin.
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
ASUU ta yi barazanar shiga yajin aiki a fadin Najeriya kan gazawar gwamnati na cika alakawuran da ta dauka a 2009, yayin da minista ya musanta wanzuwar yarjejeniyar.
Gwamna Namadi ya ayyana dokar ta-baci a bangaren ilimi a Jigawa bayan da aka gano yara 8 cikin 10 ba su iya karatu ko rubutu ba. Ya dauki malamai 10,000 aiiki.
Malaman Makaranta
Samu kari