
Malaman Makaranta







Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya sanar da rage kuɗaɗen karatu da ake biya a manyan makarantun jihar Kaduna. Uba Sani ya dauki wannan mataki ne domin.

Gwamnatin Kano karkashin jagorancin, Abba Kabir, ta soke lasisin makarantu masu zaman kansu a fadin jihar. Ta bukaci masu makarantun da su sabunta lasisinsu.

Farfesa Tahir Mamman ya taba zama malamin Sanata Kaka Shehu Lawan a jami’ar UNIMAID. Tsohon dalibinsa ne wanda ya taimaka masa wajen ganin ya zama Minista.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da samar da motocin bas ga ɗaukacin makarantun gaba da sakandire na Najeriya. Haka nan shugaban ya kuma sanar da.

Bincike ya nuna ba gwamnatin Bola Tinubu tayi wa daliban sakandare karin kudi ba. Amma sabon shugaban kasar yana shan sukar jama’a a yayin da ake kukan babu.

'Yan sanda sun cafke dalibai su 10 da suka ci zarafin malami bayan ya hana su satar amsa a jarabawa a jihar Ogun, sun tare shi ne bayan an tashi a makaranta.

Hukumar gudanarwa ta jami’ar Usmanu Danfodiyo ta sanar da dage jarabawarta na zangon karatu na farko kan rashin biyan kudin makaranta daba bangaren dalibai.

A jihar Anambra an samu yaron gida ya kashe malamin jami’an da yake yi wa aiki, ya yi sanadiyyar mutuwar ubangidansa saboda sun samu sabani a kan dafa shinkafa

Gwamnan jihar Kano zai ba masu nakasa damar zuwa jami'o'in kasashen waje. Wani malami ya yaba da lamarin, ya ce tsari ne mai kyau domin su ma su na neman ilmi.
Malaman Makaranta
Samu kari