Malaman Makaranta
Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana an sace yara sama da 1680 tin bayan satar 'yan makaranta na farko da aka fara a Chibok
Malamin makaranta ya bada labarin yadda Gwamnati ta wahalar da shi bayan bautar shekara 35 a Kogi. Imam Odankaru ya yi ritaya, yana kukan cewa bai da komai.
Gwamnatin jihar Kuros Riba karkashin jagorancin Gwamna Bassey Otu za ta ɗauki ƙarin malaman makaranta 6000 domin fara cike giɓin da ke akwai a makarantu.
Rahoto ya zo cewa wasu ami’o’in Arewa sun yunkuro, ana kokarin rungumar fasahar AI a tsarin ExploreCSR. Ana so komfuta ta rika mu’amala tamkar Bil Adama.
Tsokacin Edita: Mabiya addinin Islama sun fara ibadar azumi cikin watan Ramadana tsawon yan kwanaki yanzu. Tambayoyi sun yawaita kan hikimomi da dalilan da.
Shugaban makarantar firamare ta LEA da ke Kuriga a jihar Kaduna, Sani Abdullahi ya tabbatar da cewa dalibai 287 na makarantar ne ‘yan bindiga sun yi garkuwa da su.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bai wa daliba Hajara Ibrahim Dan'azumi kyautar naira miliyan biyar inda hukumar Alhazai ta ba ta kyautar kujerar hajji.
Gwamnan Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bada umarnin a daina banbanta malaman makaranta a wajen biyan alawus na rage raɗaɗi N35,000 ga ma'aikata.
Kungiyar kwadago a jihar Neja ta sanar da tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jihar wanda zai fara aiki daga ranar Laraba 21 ga Fabrairu, 2024.
Malaman Makaranta
Samu kari