
Malaman Makaranta







Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya hana dalibai sanya dalibai aikin karfi da ya ritsa malamai sun sanya dalibai leburanci a wata makaranta da ziyarta.

Wata daliba a Jami’ar UNIZIK ta ciji malami bayan sun samu sabani kan daukar bidiyon TikTok. Jami’an tsaro sun fara bincike kan don gano gaskiyar lamarin.

Zargin cewa gwamnonin Arewa sun yi watsi da Turanci a makarantu ba gaskiya ba ne. Bincike ya nuna babu wata doka ko matsaya ta hadin gwiwa a kan hakan.

Malaman Ebonyi sun shiga yajin aikin sai baba-ta-gani bayan wasu shugabannin kananan hukumomi sun gaza biyan albashin watanni uku na malaman firamare.

Rundunar 'yan sanda a jihar Akwa Ibom ta kama wani dan firamare mai shekaru 13 da ya ce makaranta da bindiga yana barazanar harbin dalibai. An kama mahaifinsa.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa dole ne makarantu su dauki matakan kariya da tsira daga gobara idan ta afku don ceton rayukan yara.

Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.

Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.

Dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya sanar da shirye-shirye na yin ritaya a matsayin malami a cikin Onitsha, da nufin zama abin koyi da inganta darajar ilimi.
Malaman Makaranta
Samu kari