Malaman Makaranta
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da bude makarantun gwamnati da na kudi a fadin jihar bayan ceto duka daliban makarantar Papiri da yan bindiga suka yi garkuwa da su.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Gwamnan jihar Radda, Umaru Dikko Radda, ya amince a rika biyan malaman da ke koyarwa a yankunan karkasar alawus. An fito da tsarin ne domin karfafa musu gwiwa.
Gwamnatin Abba Yusuf za ta dauki karin malamai 4,000 domin rage cunkoso da inganta karatun firamare, tare da magance matsalar rashin zuwan yara makaranta.
Gwamnatin Tarayya ta raba N3.7bn a matsayin lamuni ga ma’aikatan manyan makarantun gaba da sakandare domin tallafa musu a karkashin shirin TISSF.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce abin kunya ne yadda gwamnonin Arewa suke rufe makarantu saboda barazanar rashin tsaro da sace dalibai da malamai.
Gwamnatin Gombe ta umarci makarantun jihar su kulle zuwa ranar Juma'a. An umarce su da su yi jarrabawa cikin gaggawa domin sallamar dalibai saboda barazanar tsaro
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bauchi ta ce a rufe makarantun firamare, sakandare da na gaba da sakandare mallakkinta da masu zaman kansu saboda sace dalibai.
Gwamnatin tarayya karkashin jagoranci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karyata labarin da ke yawo cewa ta ba da umarni rufe duk wata makarantar gwamnati.
Malaman Makaranta
Samu kari