Malaman Makaranta
Kungiyar Jamaatu Izalatil Bidi'a Wa'iqamatis Sunnah (JIBWIS) ta shirya wani babban katafaren taro tare da hadin gwiwar kungiyar Muslim World League.
Gwamnatin Borno ta bai wa shugabannin makarantu uku kyautar motoci saboda bajintarsu, jajircewa da gudunmawar da suka bayar wajen bunƙasa ilimi a jihar.
DSS ta gurfanar da mutum biyar da ake zargin mambobin Ansaru ne kan sace ɗalibai da malamai a Oyo da kashe mutum biyu, yayin da kotu ta ce a tsare su.
Rahoto ya nuna cewa kusan 29% na malaman makarantu a Borno na fuskantar matsanancin damuwa, lamarin da ke sanya su tunanin barin aikin koyarwa a jihar.
Manyan jami’ar Maryam Abacha sun ce kwantiraginsu da Nasa’i Muhammad Gwadabe ya kare, kuma sun fadi irin zaman da aka yi da shi tare da kira ga hukuma ta yi bincike.
Shugabar makarantar jihar Oyo da aka sace dalibai da malamai, Racheal Alamu ta yi bayani game da abubuwan da suka faru da su a hannun 'yan bindiga da suka sace su.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
Malaman Makaranta
Samu kari