Malaman Makaranta
Akalla makarantu 65 a Arewacin Najeriya sun daina aiki saboda rashin tsaro, lamarin da zai ƙara ta'azzara matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
Kungiyar Jamaatu Izalatil Bidi'a Wa'iqamatis Sunnah (JIBWIS) ta shirya wani babban katafaren taro tare da hadin gwiwar kungiyar Muslim World League.
Gwamnatin Borno ta bai wa shugabannin makarantu uku kyautar motoci saboda bajintarsu, jajircewa da gudunmawar da suka bayar wajen bunƙasa ilimi a jihar.
DSS ta gurfanar da mutum biyar da ake zargin mambobin Ansaru ne kan sace ɗalibai da malamai a Oyo da kashe mutum biyu, yayin da kotu ta ce a tsare su.
Rahoto ya nuna cewa kusan 29% na malaman makarantu a Borno na fuskantar matsanancin damuwa, lamarin da ke sanya su tunanin barin aikin koyarwa a jihar.
Manyan jami’ar Maryam Abacha sun ce kwantiraginsu da Nasa’i Muhammad Gwadabe ya kare, kuma sun fadi irin zaman da aka yi da shi tare da kira ga hukuma ta yi bincike.
Shugabar makarantar jihar Oyo da aka sace dalibai da malamai, Racheal Alamu ta yi bayani game da abubuwan da suka faru da su a hannun 'yan bindiga da suka sace su.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Malaman Makaranta
Samu kari