
Malaman Makaranta







Gwamnatin jihar Kebbi na daukar malaman makaranta 2,000 domin inganta ilimi. Za a tura malaman makarantun gwamnati domin koyar da dalibai a sassan jihar.

Gwamnatin jihar Legas ta tabbatar da matsayarta kan hanyar hukunta dalibai a makarantu. Gwamnatin ta haramta duka a makarantu domin hukunta dalibai.

Kungiyar daliban Najeriya ta yi barazanar tsunduma yajin aiki matukar gwamnonin Kano, Bauchi, Katsina da Kebbi da su janye umarnin rufe makarantu a jihohinsu.

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya hana dalibai sanya dalibai aikin karfi da ya ritsa malamai sun sanya dalibai leburanci a wata makaranta da ziyarta.

Wata daliba a Jami’ar UNIZIK ta ciji malami bayan sun samu sabani kan daukar bidiyon TikTok. Jami’an tsaro sun fara bincike kan don gano gaskiyar lamarin.

Zargin cewa gwamnonin Arewa sun yi watsi da Turanci a makarantu ba gaskiya ba ne. Bincike ya nuna babu wata doka ko matsaya ta hadin gwiwa a kan hakan.

Malaman Ebonyi sun shiga yajin aikin sai baba-ta-gani bayan wasu shugabannin kananan hukumomi sun gaza biyan albashin watanni uku na malaman firamare.

Rundunar 'yan sanda a jihar Akwa Ibom ta kama wani dan firamare mai shekaru 13 da ya ce makaranta da bindiga yana barazanar harbin dalibai. An kama mahaifinsa.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa dole ne makarantu su dauki matakan kariya da tsira daga gobara idan ta afku don ceton rayukan yara.
Malaman Makaranta
Samu kari