Malam Ibrahim El Zakzaky
Rundunar 'yan sandan Abuja ta bayyana yadda zanga zangar 'yan Shi'a da rikice rikicensu da sauransu da suka jawo mutuwar 'yan sanda 140 a shekarar 2024.
Kasar Iran ta ƙaryata zancen cewa shugaba Ayatullah Ali Khamenei yana kwance rai a hannun Allah. Iran ta ce shugaba Ayatullah Ali Khamenei na nan lafiya kalau.
Yan ta'adda da ake zargin yan Boko haram ne sun kai hari makarantar Faudiyya mallakin yan Shi'a a jihar Yobe. Boko Haram ta harbe yan Shi'a uku da jikkata daya.
Sufeton yan sanda ya bayar da umarnin cafke yan Shi'a da ake zargi da kisan yan sanda biyu bayan sun yi arangama a birnin tarayya Abuja a ranar Lahadi.
Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin tarayya, Bennett Igweh, ya sha alwashin cafke ‘yan Shi'an da ke da alhakin kisan gillar da aka yi wa jami’ansa.
An rasa rayukan mutum uku ciki har da na jami'an 'yan sanda mutum biyu yayin da 'yan kungiyar IMN mabiya Shi'a suka fito kan tituna a birnin tarayya Abuja.
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya karyata jita jitar cewa ya mutu a yau Laraba. Malamin ya ce mutane su daina yada jita jita.
Kasa da kwanaki 10 bayan kisan 'yan Shi'a guda bakwai a Kaduna, shugaban Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya karyata cewa suna shirin daukar fansa.
Malam Idris ya samu dawowa Bauchi ne bayan ya shafe makonni yana gudun hijira sakamakon matsin lamba da yace ya samu wanda take barazana ga rayuwarsa.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari