![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
Mai Mala Buni
![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
![Bidiyo: Fusatattun matasa sun lalata manyan allunan hotunan Tinubu a Yobe](https://cdn.legit.ng/images/560x315/970126160f51c18e.jpeg?v=1)
![Matasa na shirye shiryen zanga zanga, Tinubu zai taho Arewa domin raba tallafi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e5840a6213383dba.jpeg?v=1)
![Gwamnati ta fadi dalilin rokon mazauna Yobe su kauracewa zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f810d07fea361b7c.jpeg?v=1)
![Gwamna ya gano abin da ya ta'azzara matsalar rashin tsaro](https://cdn.legit.ng/images/360x203/39b53215c633022e.jpeg?v=1)
![Gwamnan Yobe ya rantsar da sababbin kwamishinoni da hadimai, ya ba su shawara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d27a2bfaf46e4edd.jpeg?v=1)
![Gwamnan Yobe ya dakatar da shugaban karamar hukuma, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/409a94cafa684b03.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya dakatar da shugaban karamar hukumar Machina a jihar. Gwamnan ya yanke hukuncin ne bisa wasu zarge-zarge da ake yi masa.
![Sojoji sun dakile yunkurin sake jefa Arewa a duhu, sun raunata 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf9ea80cd4441714.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
![Gwamna ya waiwayi ma'aikata, ya bayar da umarnin a tura masu kuɗi kafin Babbar Sallah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d27a2bfaf46e4edd.jpeg?v=1)
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya umarci ma'aikatar kuɗi da ta kananan hukumomi su biya albashin watan Yuni, 2024 gabanin ranar Babbar Sallah.
![Bayan APC ta samu galaba, gwamna ya rantsar da sababbin shugabanni 17](https://cdn.legit.ng/images/190x107/409a94cafa684b03.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya bai wa sababbin shugabannin ƙananan hukumomi 17 da mutane suka fito suka zaɓa ranar Asabar, 8 ga watan Yuni.
![Jam'iyyar APC ta samu nasara a zaben kananan hukumomin jihar Yobe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d27a2bfaf46e4edd.jpeg?v=1)
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta samu nasara a zaben kananan hukumomin jihar Yobe. Jam'iyyar ta lashe dukkanin kujeru 17 da na kansiloli.
!['Yan ta'addan Boko Haram sun tare fasinjoji a Yobe, sun hallaka mutum 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin 'yan ta'addan Boko Haram ne sun hallaka mutum uku bayan sun tare motarsu a kan hanya a jihar Yobe.
![Gwamnatin Yobe ta fadi amfanin tubabbun 'yan Boko Haram a cikin al'umma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1cba060a4f0cc330.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Yobe ta kare matakin amfani da tubabbun 'yan Boko Haram wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce suna taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
![Gwamna ya cika alkawarin da ya ɗaukarwa alhazai 1,332, sun tashi zuwa Madinah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d27a2bfaf46e4edd.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Mai Mala Buni ta tabbatar da biyan kuɗin da ta yiwa alhazan jigar alkawari, an kamma kwashe su zuwa ƙasa mai tsarki.
![Gwamna Buni ya naɗa sabon Sarki a masarautar Tikau bayan Ibn Grema ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/409a94cafa684b03.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya amince da naɗin Abubakar Muhammadu Ibn Grema a matsayin sabon sarkin Tikau bayan rasuwar Ibn Grema a makon jiya.
Mai Mala Buni
Samu kari