
Mai Mala Buni







Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya lallasa Tinubu na jam'iyya mai mulki, ya lashe kuri'a mafiya rinjaye a jiharYobe.

Gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi, 12 ga watan Fabrairu, ta fito ta karyata jita-jitan da aka ta yadawa cewa wasu fusatattun matasa sun farmaki Gwamna Buni.

Sanata Ahmed Ibrahim Lawan ya saki jawabin kar-ta-kwana game da labarin cewa wasu mabiyansa sun yiwa gwamna Mai Mala Buni na Yobe jifar shaidan a garin Gashua.

Wasu matasa da ake zargin mabiya Shugaba majalisar dattawa, Ahmed IbrahimLawan, ne sun tada tarzoma a wani taro da aka shirya don murnar nasararsa a kotun koli.

Duk da tana auren Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni kuma tana goyon bayan APC a babban zabe, Gumsu Abacha ta ce PDP za ta goyi baya a Jihohin Arewacin Najeriya.

Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, zai kai ziyara jihar Yobe gobe Litinin 9 ga watan Janairu, an ce jami'an tsaro sun yi wa birnin tsinke don ba da tsaro.

Gwamna Mai Mala Buni ya yi wa wasu magoya bayan ‘dan takaran APC alkawarin 99% na Kuri’un da mutane za su kada a jihar Tobe a zaben da za ayi a Fubrairun 2023.

Rundunar ‘yan sandan Yobe ta kama yaro mai shekaru 16 kan zagin Gwamna Mai Mala Buni a Soshiyal Midiya. Za a kai shi kotu bayan an kammala binciken lamarin.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya baiwa shugaban ma'aikatan rantsuwar kama aiki tare da Kantomimin da zasu tafiyar da kananan hukumomin jihar guda 17 .
Mai Mala Buni
Samu kari