Kananan hukumomin Najeriya
Jam'iyyar PDP ta sanar da cewa ba za ta sanya 'yan takara a zaben kananan hukumomin jihar Borno da za a gudanar ranar Asabar ba, saboda wasu dalilai.
Dan majalisa, Raheem Ajuloopin ya gabatar da sabon kudiri na ƙirƙirar ƙarin kananan hukumomi a Kwara domin inganta mulki a matakin ƙasa, da ƙarfafa tsarin tsaro.
Gwamnatin Kogi ta karyata zargin karkatar da kudin kananan hukumomi, tana mai cewa siyasa ce kawai ke haifar da wannan kazafi da nufin bata sunan Gwamna Ododo.
Majalisar dokokin jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai, Muhammad Mahuta bisa zargin aikata rashin gaskiya.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya ce babu wani gwamna ko shugaban ƙaramar hukuma da zai ƙara kuka da rashin kuɗi a mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar zaben jihar Neja ta bayyana sakamakon zaben kananan hukumomin da aka gudanar ranar Asabar, jam'iyyar APC ta lashe duka kujerun ciyamomi 25.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa masu zanga-zanga sun bankawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta a Niger yayin da ake jiran sakamakon zaben kananan hukumomi.
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya rattaba hannu kan dojar kafa sababbin kananan hukumomi 29, an tura sunayensu ga Majalisar Tarayya don amincewa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ayyana ranakun Alhamis da Juma'a, 30 da 31 ga watan Oktoba, 2025 a matsayin hutu saboda zaben kananan hukumomi.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari