![Kasuwa ta buɗewa Fasto mai saida sabulu, turare, riga da masoron 'mu'ujiza'](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0ea7afe3f87eb4b0.jpeg?v=1)
Jihar Legas
![Kasuwa ta buɗewa Fasto mai saida sabulu, turare, riga da masoron 'mu'ujiza'](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0ea7afe3f87eb4b0.jpeg?v=1)
![Bayan shafe shekaru 15 a gidan yari, kotu ta saki wani mutum ba tare da shari'a ba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
![Kotun Koli ta yanke hukuncin karshe kan rigimar sarauta da aka daɗe ana yi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/59f3ccb0777cfc3b.jpeg?v=1)
![Ma'aikatan lantarki sun ji a jikinsu saboda datse wutan barikin sojoji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ea8f0a1d74d8307e.jpeg?v=1)
![Gudun duniya: An gwangwaje dan sanda da kyauta bayan kin karbar cin hancin N150m](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c77460fc065c36b.jpeg?v=1)
!["Kara tsufa nake yi": Jarumar fim ta koka kan rashin miji, ta jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f7695aeefb0279c0.jpeg?v=1)
![Jerin tsofaffin kwamishinonin Legas da Tinubu ya ba manyan mukamai a gwamnatinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cf3e59296824e3b4.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya nada akalla mutane takwas a gwamnatinsa da suka yi aiki tare da shi a lokacin da yake gwamnan jihar Legas. Mun tattaro jerin mutanen.
![EFCC ta juyo kan jami’anta da suka kai samame cikin dare a dakunan otel a Legas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3c1e0af0372cc6f3.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya ba da umarnin a cafko jami'an hukumar da suka kai samame ɗakunan otel a Legas.
![Gobara ta kama a matatar man Dangote, Kamfanin ya yi martani kan lamarin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aad79e96b59dc8cb.jpeg?v=1)
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa wani bangare na matatar mai ya kama da wuta a jihar Lagos a yau Laraba 26 ga watan Yunin 2024 inda ya ce an shawo kan matsalar.
![Gwamnan Kano ya ceto iyalin Sarki Ado Bayero da ake neman tozartawa a gidan haya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a8e85efb434387f1.jpeg?v=1)
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta gaggauta shiga tsakani domin hana masu gidan hayar da diyar marigayi Sarki Ado Bayero ke zaune korar ita, mahaifiyarta da kaninta.
![Tinubu ya kirkiro sababbin jami'an tsaro a Najeriya, an bayyana aikin da za su rika yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5c810fd2c3aeaaed.jpeg?v=1)
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola ahmed Tinubu ta kirkiro jami'an tsaron AVSEC da za su rika lura da filayen jiragen sama. Festus Keyamo ne ya fadi haka.
![Tuhumar wulaƙanta Naira: Kotu ta ɗauki mataki kan fitaccen ɗan kasuwa, Obi Cubana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/19d348012d3e84fd.jpeg?v=1)
Wata babbar kotun tarayya da ke Legas ta kori karar da hukumar EFCC ta shigar kan Cubana Chief Priest bayan da bangarorin biyu suka cimma yarjejeniya a bayan fage.
!["Muna cikin wani hali": Ƴar marigayi Ado Bayero ta nemi taimakon Sanusi II, Abba Kabir](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f8c5d6fbb33edc1.jpeg?v=1)
Ɗiyar marigayi Sarkin Kano, Ado Bayero da ke Lagos mai suna Zainab Ado Bayero ta bukaci taimako daga Gwamna Abba Kabir da kuma Muhammadu Sanusi II.
![Bayan manyan Arewa sun taru a Katsina, gwamnonin Kudu sun shiga ganawa a Ogun](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e33778add0ff2411.jpeg?v=1)
Gwamnonin jihohohin kudancin Najeriya su 17 suna tattaunawa a jihar Ogun a yau Litinin. Wannan shi ne taron su na farko tun bayan rasuwar gwamnan jihar Ondo.
![Babban fasto ya yi martani bayan gobara ta tafka barna a cocinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f0d6326ab1f1790.jpeg?v=1)
Shugaban cocin Christ Embassy, Fasto Chris Oyakhilome ya yi magana kan gobarar da ta tashi a hedikwatar cocin da ke Legas. Faston ya ce za su sake gina babba.
Jihar Legas
Samu kari