![EndSARS: Kotun ECOWAS ta dauki mataki kan Gwamnatin Najeriya, ta gindaya sharuda](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fc8efd7d58929a2f.jpeg?v=1)
Jihar Legas
![EndSARS: Kotun ECOWAS ta dauki mataki kan Gwamnatin Najeriya, ta gindaya sharuda](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fc8efd7d58929a2f.jpeg?v=1)
![An kama rubabbun kaji da lalatatun magunguna ana shirin shigowa da su Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/25ca19617b5e32a3.jpeg?v=1)
![Rashin aikin yi: Ganduje ya ba matasa shawarar abin da za su yi bayan kammala karatu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c5a5726e8608791.jpeg?v=1)
![Gwamnatin tarayya za ta canja matsugunnin wasu gidajen gyaran hali, ta fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/360x203/372851cee5650efa.jpeg?v=1)
!["Ya yi tasiri": Jarumar fim ta fadi yadda kiran salla ke burgeta, ta fara son Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/36704e6f7f2a5c1e.jpeg?v=1)
![CBN ya yi albishirin rage kudin ruwa, watakila a samu sauki bayan korafin Dangote](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ab7f9048291ed6cd.jpeg?v=1)
![Yayin ake yawan korafi, Gwamnati za ta samar da dokar haramta barace-barace](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e030459577dfbf5c.jpeg?v=1)
Kakakin Majalisar jihar Lagos, Mudashiru Obasa ya magantu kan yiwuwar samar da dokar hana barace-barace a jihar domin ba gwamnatin ikon daukar matakai.
![Basarake ya sha kunya bayan NDLEA ta kama shi da kayan maye, ta cafke wani a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9a518b1efe303229.jpeg?v=1)
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA ta kama wani basarake a jihar Osun mai suna Ba'ale Ige Babatunde da wani mai bautar kasa a Kano.
![Gwamna ya lashe amansa kan taimakon masallaci, ya shawarci Musulmai kan ba da Zakka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/92200bd4de6f8726.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya shawarci Musulmai kan ba da Zakka ga mabukata da marasa karfi inda ya ce hakan zai rage talauci a tsakanin al'umma.
![“Ka da ku ba coci ko masallaci sadaka daga fansho”: Gwamna ga ma'aikata masu ritaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5f83f1d7668d93f6.jpeg?v=1)
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya gargadi 'yan fansho kan ba da gudunmawa ga coci da masallaci daga kudin da suka samu bayan shafe shekaru suna aiki.
![Yan sanda sun yi musayar wuta da 'yan ta'adda, an kashe yan bindiga 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/55880119f7cf19fa.jpeg?v=1)
Rundunar yan sanda a jihar Legas ta tabbatar da cewa ta kashe manyan yan bindiga tara bayan sun fafata yayin wata musayar wuta da suka yi a tsakaninsu.
![Hukumar kwastam ta kama makaman kusan N1bn da ake zargin za a kai ga 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0d9f0a66291181d0.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta sanar da kama makamai da ake kokarin shigowa da su Najeriya a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke birnin Legas a ranar Laraba.
![An jibge motocin jami'an tsaro domin kare ofishin EFCC daga masu zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0b8277339e4b72be.jpeg?v=1)
An jibge jami'an tsaron a ofishin da ke titin Awolowo a Ikoyin jihar Legas saboda fargabar zanga-zangar kin jinin yadda hukumar ke gudanar da ayyukansu.
![CNG: Wahalar fetur za ta ragu, NNPC ya kaddamar da gidajen gas 12 a Abuja da Legas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/de82fe4adc967da7.jpeg?v=1)
An kaddamar da wasu gidajen man CNG da kamfanin NNPC ya gina a Abuja, a wani bangare na gidajen man CNG 12 da aka kaddamar a lokaci daya a Legas da Abujan.
![Komai ya tsaya cak, mamakon ruwan sama ya wanke unguwanni a Legas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a3167a4965de5c0e.jpeg?v=1)
Bayan jan kunne da hukumar kula da yanayi ta kasa (NIMET) ta yi kan barkewar ambaliyar ruwa a Najeriya, a jiya ruwa ya mamaye jihar Legas, inda aka rufe shaguna.
Jihar Legas
Samu kari