Jihar Legas
'Yan Najeriya da dama sun yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu amfani da lantarki a Arewacin Najeriya suna biyan kudin wuta fiye da na Kudanci.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wadansu mutane da ake zargin cewa sun kashe wani 'dan acaba kan zargin cewa 'dan bindiga ne.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa ba domin cire tallafin man fetur da ya yi a 2023 ba da Najeriya ta durkushe. Ya ce kasar ta farfado.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa kuma mai neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da zaben 2027.
‘Yar Bola Tinubu kuma Shugabar Iyaloja-General ta Najeriya, Mrs Folashade Tinubu-Ojo, ta yi barazanar zanga-zanga kan sakamakon zaben fidda gwani na APC a Lagos.
Rundunar ‘yan sandan Legas ta tura jami’ai 10,000 domin tabbatar da tsaro yayin bukukuwan Sallah, yayin da NSCDC da FRSC suka bazama da dubban jami’ai a Najeriya.
Fitaccen faston CAC a Najeriya ya jawo cece-kuce bayan ya bayyana cewa bikin Ileya mallakin Kiristoci ne, yana mai bukatar mabiyansa su ci naman Salla.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kunshin da zai kawo wa Najeriya matukar jama'a suka sake zabarsa a karo na biyu.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe Yilwatda ya tabbatar da cewa jam'iyyar tana da hanyoyin warware duk wani rikici na cikin gida da ya taso, ya gode wa Tinubu.
Jihar Legas
Samu kari