Jihar Legas
Matatar hamshakin dan kasuwa kuma attajirin lamba daya a Afirka, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace elitar man fetur ana shirin kirismeti.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan halin da 'yan siyasa ke nuna a Najeriya. Ya bayyana cewa sun dauki mukaman gwamnati daga su sai 'ya'yansu.
Rundunar ‘yan sanda ta Lagos ta karyata jita-jitar cewa jami’in da ake yadawa a bidiyo an kama shi yana sata, tana bayyana cewa an kai masa hari ne yayin aiki.
Yankin Yarbawa sun goyi bayan kafa ‘yan sandan jihohi da hukuncin kisa ga masu garkuwa, domin magance hare-haren yan bindiga da rikice-rikicen tsaro a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta amince a tura dakarun Najeriya Jamhuriyar Benin don taimakawa a zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki.
Kamfanin Winhomes Estate ya shigar da ƙarar gaggawa a kotu domin hana gwamnati shiga ko rusa filinsu mai girman hekta 18 a Okun-Ajah a jihar Lagos.
Shugaban hukumar NDLEA, Buba Marwa ya bayyana cewa manyan sojoji sun yi ƙoƙarin hana Bola Ahmed Tinubu zama gwamnan Lagos saboda gwagwarmayar NADECO.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da umarnin dawo da jami'anta da ke gadin manyan mutane bayan umarnin Shugaban Kasa.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin jihar Legas na 2026. Ya mika kasafin Naira tiriliyan 4.2 a shekarar 2026 mai zuwa.
Jihar Legas
Samu kari