Jihar Legas
Masu shigo da kaya sun fara maganar karin farashin kayan masarufi yayin da kamfanin jigilar kaya na MSC ya kara kudin shigo da kwantena daga kasar waje.
Fitaccen jarumin Nollywood a Najeriya, Jamiu Azeez ya nuna damuwarsa kan yadda mutane suka takura wa rayuwarsa saboda ya halarci ibadar coci ta karshen shekara.
Matatar hamshakin dan kasuwar nan, Alhaji Aliko Dangote ta bayyana cewa labarin da ake yadawa cewa za ta rufe aiki saboda gyara ba gaskiya ba ne.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya fadi abin mamaki da ya gani bayan wata mata ta tube kaya a dakin da ya kama a otel da suka hadu a wani birni.
Malaman addinin Musulunci 20,000 na gudanar da taron duniya a Najeriya. Malamai sun fito daga Amurka, Saudi karkashin cibiyar Daaru Na’im Academy.
Mutum 6 sun rasu a haɗarin jirgin ruwa a Legas ranar Talata; LASWA da NIWA sun ceto mutum 4 kuma suna gudanar da bincike kan karo da jirgin ya yi da wani abu a ruwa.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Fitacciyar jarumar Nollywood kuma mai shirya fina-finai, Allwell Ademola, ta rasu tana da shekaru 43, bayan rahotanni sun ce ta fadi sakamakon bugun zuciya.
Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Jihar Legas
Samu kari