![Gwamnan Kano ya ceto iyalin Sarki Ado Bayero da ake neman tozartawa a gidan haya](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/a8e85efb434387f1.png?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
Jihar Legas
![Gwamnan Kano ya ceto iyalin Sarki Ado Bayero da ake neman tozartawa a gidan haya](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/a8e85efb434387f1.png?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
![Tinubu ya kirkiro sababbin jami'an tsaro a Najeriya, an bayyana aikin da za su rika yi](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/5c810fd2c3aeaaed.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
![Tuhumar wulaƙanta Naira: Kotu ta ɗauki mataki kan fitaccen ɗan kasuwa, Obi Cubana](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/19d348012d3e84fd.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
!["Muna cikin wani hali": Ƴar marigayi Ado Bayero ta nemi taimakon Sanusi II, Abba Kabir](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/2f8c5d6fbb33edc1.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Bayan manyan Arewa sun taru a Katsina, gwamnonin Kudu sun shiga ganawa a Ogun](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/e33778add0ff2411.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Babban fasto ya yi martani bayan gobara ta tafka barna a cocinsa](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/6f0d6326ab1f1790.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![An shiga tashin hankali yayin da gobara ta kama gadan gadan a babbar cocin Najeriya](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/6e44fb6fb0106f4a.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Rahotanni sun bayyana cewa hedikwatar cocin Christ Embassy da ke unguwar Oregun a Ikeja a jihar Legas ta kama wuta a ranar Lahadi 23 ga watan Yuni.
![An shiga jimami bayan sojojin Najeriya sun hallaka dan sanda](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/111c869dbb6a845e.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin sojojin ruwa ne sun hallaka wani dan sanda a birnin Legas. Lamarin ya auku ne dai bayan gardama ta barke a tsakaninsu.
![Yadda kwankwaɗar kunun aya ya hallaka mutane 24, Gwamna ya dauki mataki mai tsauri](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/970478509a9af27d.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
![Ana fama da tsadar rayuwa gwamnatin Legas ta kwace motoci kimanin 40](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/fc9e192b7e43c051.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Hukuma mai kula da zirga zirgar abubuwan hawa a Legas (LASTMA) ta kwace motoci 40 yayin wani samame da ta kai a jihar. Ta ce motocin na kawo cunkoso.
![InnalilLahi: An shiga jimami bayan rasuwar jigon APC a Saudiya yayin aikin hajji](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/490591bae30f2055.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Najeriya ta sake babban rashi bayan rasuwar Hajiya a kasar Saudiyya mai suna Ramota Bankole wacce ta kasance jajirtacciya a jam'iyyar APC da ta rike mukamai.
![Annoba ta bulla Legas, ta kama sama da mutum 400 bayan kashe wasu da dama](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/6b06c0b9cc02b13b.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
![Yan sanda a Legas sun damke fasinjan da ya yi yunkurin kwacen mota](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/96183b50a3b66a76.png?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani matashi mai shekaru 35 bayan ya yi yunkurin kwace tasin da ya hau a hanyar filin jirgin saman jihar.
![Allahu Akbar: Mahaifiyar tsohon shugaban majalisar dattawa ta rigamu gidan gaskiya](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/22de1f62989b3e14.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Madam Florence Morenike Saraki, mahaifiyar tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ta rigamu gidan gaskiya. An ruwaito ta rasu tana da shekaru 88.
!["Ba ku kadai ba ne": Tinubu ya magantu kan talauci a kasa, ya kawo mafita](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/54c002464072a7ce.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa matsalar talauci ta zama tuwan dare mai game duniya kuma ba a Najeriya kadai ake fama da ita kawai ba.
Jihar Legas
Samu kari