Jihar Legas
Kamfanin simintin Dangote ya raba kyautar Naira biliyan 15 da wasu manyan dilolin siminti a Najeriya. Alhaji Aliko Dangote zai fadada samar da siminti nan da 2030.
Fitaccen dan jarida a Najeriya kuma daya daga cikin wadanda suka kafa jaridar Newswatch, Yakubu Mohammed ya rasu bayan fama da doguwar jinya a jihar Legas.
Shugaban ƙaramar hukumar Badagry, Babatunde Hunpe, ya ayyana kwanaki 7 na jimami bayan rasuwar Akran Aholu Menu Toyi I, mai cike da tarihi a Badagry.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa raauwar Sarkin Badagry, ya bukaci yan Najeriya su yi koyi da halayen marigayin nagari.
An tabbatar da rasuwar Sarkin Badagary da je jihar Legas, Mai Martaba De Wheno Aholu Menu-Toyi I, Akran na Badagry, ya rasu yana da shekaru 90 a duniya.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da kyamarorin CCTV da aka kafa a kan dagar Third Mailand da ke Legas da aka kashe wa Naira biliyan 40.
Kasafin kudin jihohin Najeriya na 2026 ya nuna yadda Lagos ta zarce Kano da ninki uku, tana mai dora hankali kan ci gaban hanyoyi, lafiya da ilimi.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa ya zama dole hukumar ta yi abubuwan da za ta samu yardar yan Najeriya musamman matasa.
Shugabannin Musulunci a jihar Lagos sun nuna damuwa game da lalacewar babban masallaci mai tarihin shekaru 134 wanda gobara ta cinye da wasu gine-gine.
Jihar Legas
Samu kari