Lafiya Uwar Jiki
Bayan shafe kusan wata guda a birnin London na Birtaniya, tsohon shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya dawo Najeriya bayan rade-radin jinya.
Gwamnatin tarayya ta karyata cewa ta ware Arewa ta Yamma daga shirin rage kudin wankin koda. Ma'aikatar lafiya ta lissafa jihohi 11 da aka kaddamar da shirin.
Tinubu ya rage kuɗin wanke ƙoda zuwa ₦12,000 daga ₦50,000 a asibitocin tarayya, amma jama’a sun ce marasa lafiya na buƙatar jinya akai-akai da ya fi ƙarfin talaka.
Gwamna Dikko Umaru Radda na Katsina ya shirya fita ketare domin yin hutu har na tsawon mako uku saboda kula da lafiyarsa ana tsaka da jita-jitar lafiyar Bola Tinubu.
Hadimin shugaban kasa, Abdulaziz Abdulaziz ya yi karin haske kan jita-jitar da ake yadawa kan cewa Shugaba Bola Tinubu yana fama da rashin lafiya.
Sanata da ke wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya yi karin haske kan rashin lafiyar shugaban kasa, Bola Tinubu da ake ta yadawa inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Likitocin ARD na LAUTECH sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, suna zargin gwamnati da asibitin da gaza aiwatar da manyan bukatunsu na dogon lokaci.
Wata saniyar da aka kawo don yankawa ta addabi ma’aikacin Gidan Gwamnati a Asaba a jihar Delta, inda ta jikkata mutane da dama wanda yanzu haka an kai su asibiti.
Malaman jinya sun musanta cewa an dakatar da yajin aiki, tana mai cewa ministan lafiya ba shi da ikon yanke hukunci a madadinsu. NANNM za ta yi zama gobe.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari