Lafiya Uwar Jiki
Hukumar NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata Najeriya 54 na kwance a asibitocin Saudiyya yayin Hajjin 2026, yayin da mutum hudu, wadanda duk mata ne suka rasu.
Amurka ta kwaso mutanenta 17 daga jirgin MV Hondius ranar 10 ga Mayu, 2026, inda aka samu mutum daya da kwayar cutar Hantavirus wadda ke da hadarin kisa sosai.
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya karyata cewa zai ajiye mulki ya mika shi ga mataimakinsa saboda rashin lafiya. Ya ce yana nan lafiya kalau.
Sakataren LSPHCB ya tabbatar da cewa matakan kariya daga COVID-19 na nan daram a Legas, yayin da ake jiran sabbin alluran rigakafi daga Gwamnatin Tarayya.
Gwamnatin Jihar Cross River ta killace mutane 10 da suka yi mu'amala da wani ɗan China mai ɗauke da COVID-19, domin dakile yaɗuwar cutar mai kisa.
Hukumar NCDC ta gargaɗi jihohi 10 kan haɗarin barkewar kwalara da sauran cututtuka sakamakon ambaliyar ruwa da ake hasashen za ta afkuwa a daminar bana.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari