Lafiya Uwar Jiki
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
Sanata Godiya Akwashiki na jihar Nasarawa ya rasu a Indiya yana da shekara 52 bayan fama da jinya; ya kasance sanata a ƙarƙashin SDP mai wakiltar Nasarawa ta Arewa.
Wata mata mai juna biyu, Aisha Najamu ta rasaranta saboda ma'aikacin asibiti ya ki yarda a tura masa kudin sanya iskar numfashi ta asusun banki a jihar Katsina.
Kungiyar likitoci masu neman kwaewar aiki ta dakatar da yajin aikinta bayan kwanaki 29, inda ta bai wa gwamnati makonni hudu don aiwatar da bukatunta 19.
Kungiyar likitoci ta NARD ta fara yajin aiki na ƙasa baki ɗaya, inda take neman karin albashi, gyaran asibitoci, da inganta yanayin aiki don kare lafiyar jama’a.
Yayin da yajin aikin kungiyar NARD ya shiga kwana na uku, yan Najeriya sun fara fuskantar wahala wanda ya tilasta masu komawa zuwa asibitocin kudi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Bauchi, Dr. Ahmad Adamu Mu'azu ta riga mu gidan gaskiya bayan ta sha fama da jinya.
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano (KSPHCMB) ta bukaci a tashi tsaye wajen yaki da cutar Polio duk da an taba kawar da ita a baya.
Yayin da ake yada rade-radin rashin lafiyar ministan kudi, Wale Edun, Fadar shugaban kasa ta fitar da sanarwa kan lamarin inda ta tabbatar ya bar Najeriya.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari