Lafiya Uwar Jiki
Gwamnatin tarayya ta ware kimanin N50m domin tallafa wa masu fama da cutar daji, inda za a ba kowane wanda ya cancanta akalla tallafin Naira 100,000.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sakin N10bn domin karfafa shirin dakile yiwuwar barkewar cutar Ebola a Najeriya bayan bullar sabbin cututtuka a Afrika.
Fadar White House ta fitar da rahoto game da lafiyar shugaba Dona;d Trump bayan duba shi a asibiti. An bukaci Trump ya rage kiba kuma ya riga motsa jiki.
Hukumar NCDC da ke yaki da yaduwar cututtuka ta jero Kano, Borno, Taraba, Adamawa, Abuja, Rivers, Legas Cross River, Akwa Ibom cikin jihohin da Ebola za ta iya shiga
Cutar kwalara ta bulla a Borno inda aka samu mutum 2,715 da ake zargin sun kamu yayin da mutum 27 suka rasu cikin kwanaki 24 na watan Mayun wannan shekara.
Gwamnatin Anambra ta fara yi wa mutane allurar rigakafin HIV ta watanni shida domin rage yaduwar cutar, yayin da sama da mutum 56,000 ke dauke da HIV a jihar.
Hukumar NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata Najeriya 54 na kwance a asibitocin Saudiyya yayin Hajjin 2026, yayin da mutum hudu, wadanda duk mata ne suka rasu.
Amurka ta kwaso mutanenta 17 daga jirgin MV Hondius ranar 10 ga Mayu, 2026, inda aka samu mutum daya da kwayar cutar Hantavirus wadda ke da hadarin kisa sosai.
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari