Lafiya Uwar Jiki
Gwamnatin Bauchi ta ayyana barkewar cutar kwalara bayan tabbatar da kamuwa da cutar, inda aka samu mutane 398 da ake zargi da ita da kuma mutuwar 16.
Likitoci a Vietnam sun yi nasarar dasa azzakari ga wani mutum mai shekaru 43 karo na farko a ƙasar, bayan an yi amfani da sashen jikin wani da ya mutu.
Likitoci sun danganta karuwar sababbin masu kamuwa da HIV a Najeriya da talauci, raguwar tallafin ƙasashen waje da kuma raguwar wayar da kan jama'a.
Wata ƙungiyar fararen hula ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a fannin lafiya tare da sauke Ministan Lafiya, Farfesa Muhammad Ali Pate.
Gwamnatin tarayya ta ware kimanin N50m domin tallafa wa masu fama da cutar daji, inda za a ba kowane wanda ya cancanta akalla tallafin Naira 100,000.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sakin N10bn domin karfafa shirin dakile yiwuwar barkewar cutar Ebola a Najeriya bayan bullar sabbin cututtuka a Afrika.
Fadar White House ta fitar da rahoto game da lafiyar shugaba Dona;d Trump bayan duba shi a asibiti. An bukaci Trump ya rage kiba kuma ya riga motsa jiki.
Hukumar NCDC da ke yaki da yaduwar cututtuka ta jero Kano, Borno, Taraba, Adamawa, Abuja, Rivers, Legas Cross River, Akwa Ibom cikin jihohin da Ebola za ta iya shiga
Cutar kwalara ta bulla a Borno inda aka samu mutum 2,715 da ake zargin sun kamu yayin da mutum 27 suka rasu cikin kwanaki 24 na watan Mayun wannan shekara.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari