![An shiga fargaba a Kano, cuta na neman hallaka ƙananan yara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
Lafiya Uwar Jiki
![An shiga fargaba a Kano, cuta na neman hallaka ƙananan yara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![Sanatan APC na shirin kawo babban asibiti Kano, an bayyana yankin da za a gina shi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2dd44d05ad2c5204.jpeg?v=1)
![Kanjamau: Ma'aikatar lafiya ta gano dalilin yawaitar mutuwar jarirai a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e744609bcc83ab11.jpeg?v=1)
![Kano: Sadakar N100,000 ya saka magidanci sake matarsa a gadon asibiti](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![Kamfanin BUA zai gina katafaren asibitin zamani kyauta a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/451120bc640684ac.jpeg?v=1)
![NAFDAC ta tattaro jabun magunguna a yankin Arewa, an bankawa kayan miliyoyi wuta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dd585399d4ea61a5.jpeg?v=1)
![Annobar kwalara ta yaɗu a jihar Kano? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
Jami'in yada labaran ma'aikatar lafiya a Kano, Abdullahi Ibarahim ya musanta bullar annobar kwalara jihar. Hukumar NCDC ce ta ce kwalara ta kama mutum 13 a Kano.
![Gwamnatin Kano ta ware miliyoyi kan kiwon lafiya, ta yi albishir ga masu cutar sikila](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf za ta yi ayyuka na musamman domin inganta kiwon lafiya ciki har da samar da cibiyar kula da masu ciwon sikila.
![Gwamnatin Kano ta ware N1bn domin muhimman ayyuka a bangaren lafiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e15ab665eebddecb.jpeg?v=1)
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da N1bn domin gudanar da wasu manyan-manyan ayyuka da za su taimaka wajen ci gaban harkar lafiya a jihar.
![Kwalara na kisa a awanni, gwamnatin Kano ta yi gargadin amfani da ruwan sama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/568fd8bfa58db092.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi mazauna jihar su yi ta'ammali da ruwan sama bayan an tsaftace shi saboda gudun bullar annobar amai da gudawa a Kano.
![Yadda kwankwaɗar kunun aya ya hallaka mutane 24, Gwamna ya dauki mataki mai tsauri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/970478509a9af27d.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
![Annoba ta bulla Legas, ta kama sama da mutum 400 bayan kashe wasu da dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6b06c0b9cc02b13b.jpeg?v=1)
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
![Tsananin zafi ya yi sanadiyyar rayuka 900, musulmai na cigiyar 'yan uwansu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c19655bd2a109c0.jpeg?v=1)
Sama da musulmi 900 ne su ka kwanta dama yayin aikin hajjin bana, yayin da mutane da yawa ke neman ‘yan uwansu da aka nema aka rasa a kasa mai tsarki.
![Likita ta bayyana abin da yake kashe dubunnan mata a boye duk shekara a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d9e0b96e08ea8312.jpeg?v=1)
Dubunnan mata suna mutuwa a duk shekara musamman bayan samun juna biyu ko haihuwa. Dr. Zainab Mahmud likita ce a Amurka da ke da burin kawo gyara a Najeriya.
![“Sirrin hada aikin asibiti da gidan aure, har na zama Farfesa”, Dakta Hadiza Galadanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f32632c64c12f5ba.jpeg?v=1)
Duk da Hadiza Shehu Galadanci ta zama Farfesa, ba ta manta da kula da iyalinta ba. Farfesar ta ce idan ta dawo daga asibiti, abin da yake gabanta shi ne tarbiyya.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari