Labarin Sojojin Najeriya
Hedjwatar tsaron Najeriya ta haddaa cece kuce sa ta wallafa wani sako mai rikitarwa a lokacin da ake ta muhawara kan abin da ya faru tsakanin sojoji da Wike a Abuja.
Laftanar A.M Yarima, jami’in sojan ruwa daga Kaduna, ya zama gwarzo bayan ya tsaya kai da fata ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, a rikicin Gaduwa da ya jawo cece-kuce.
Farfesa Sebastine Hon ya ce jami’in sojan ruwa, A.M. Yerima, ya karya doka da ya hana Nyesom Wike shiga fili, yana mai cewa hakan raini ne ga ikon farar hula.
Bayan matsin lamba a Katsina, rashin matakan tsaro mai karfi a Kano da sulhu da 'yan ta'adda na cikin dalilai 3 da ke sa 'yan bindiga kara kaimi wajen kai hari Kano.
Hukumar DSS ta gurfanar da Innocent Chukwuemeka Onukwume a gaban kotu kan zarginsa da kira a yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta rattaba hannu kan yarjejeniya tsakanin ma’aikatar karafa da ta tsaro don fara samar da makamai da sauran kayayyakin soji a kamfanin Ajaokuta.
Kungiyar farar hula ta CISLAC da wasu lauyoyi sun soki ministan Abuja, Nyesom Wike kan gardama da wasu jami'an soja a Abuja a kan mallakar wani fili.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Osita Chidoka ya bukaci ministan Abuja Nyesom Wike ya nemi afuwa ga jami’in soja da ya zaga a rikicin fili a Gaduwa.
Tsohon shugaban sojan kasan Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya ce dole ne ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da hakuri bayan rigima da sojan Najeriya a Abuja.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari