Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare masu zafi kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka tsagerun 'yan ta'adda da dama.
Gwamnatin tarayya ta fitar da tuhume-tuhume 13 a kan mutanen da ake zargi da shirya yi wa shugaba Bola Tinubu juyin mulki a Najeriya, za su gurfana a kotu.
'Yan bindiga sun kashe sojoji uku da ƴan banga a Kemanji, jihar Kwara, sannan suka sace motar yaƙi da makamai. Majiyoyi sun bayyana yadda maharan suka kai farmakin.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya yi magana kan zuwan sojojin Turkiyya Najeriya, inda ya ce yana maraba da su domin magance rashin tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin caraf da wani mataimakin fitaccen jagoran 'yan bindiga. Sojojin sun cafke mutumin nd tare da matarsa.
Gwamnatin Najeriya ta kamma shirin sauya tunanin 'yan ta'adda 744. Sun fito daga jihohin Borno, Yobe, Kano da wasu kasashen waje kamar Kamaru da Chadi.
Ana zargin cewa 'yan ta'addar Boko Haram sun kashe sojoji 4 da farar hula 1 a garin Mussa, Borno a ranar 15 ga Afrilu, 2026, yayin da sojoji suka dakile harin.
Rundunar sojojin Najeriya ta gudanar da jana'izar Janar da dakarunta da suka rasa rayukansu a hannun tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan bindiga da suka addabi mutane a jihar Bauchi. Sojoji sun kakkabe maboyar 'yan bindiga, ta ceto mutanen da aka sace.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari