Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kashe wani jami'in sojan saman Najeriya a jihar Legas. Wani mutum da ake zargi yana da tabin hankali ne ya kashe sojan.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, ya kai ziyarar gani da ido zuwa makarantar sakandiren da 'yan bindiga suka sace dalibanta. Ya ce za a kubutar da yaran.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya bukaci dakarun sojoji da su ci gaba da jajircewa wajen aikin da suke yi na samar da tsaro a kasar nan.
Shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya ziyarci jihar Kebbi bayan sace daliban makarantar GGCSS Maga da aka sace. Ya ce za a ceto su.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci jami'an tsaro ka da su sassautawa 'yan ta'adda. Ya bukaci a ragargaje su.
Labarin ya kawo bayani kan matakin da sojoji suka dauka na baza karin jami'ai a Abuja bayan zargin yukurin kashe sojan Najeriya A.M Yerima a Abuja.
Rundunar ’yan sanda ta karyata rahoton da ya ce an yi yunƙurin kashe jami’in sojan ruwa Lt. Ahmed Yerima, da ya yi cacar baki da ministan Abuja, Nyesom Wike.
Sojan Najeriya, A.M Yerima ya tsallake rijiya ta baya a wani farmaki da ake zargin an shirya kai masa a Abuja. An ce an yi yunkurin kashe shi bayan rikicinsa da Wike
Dakarrun sojojin saman Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun kai farmaki kan 'yan ta'adda. Sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa yayin farmakin.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari