Labarin Sojojin Najeriya
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Janar Christoper Musa, ya bayyana cewa karfin sojoji kadai ya yi kadan wajen samar da tsaron kasa a Najeriya.
Bama bamai sun tashi a jihar Zamfara. Wannan ne karo na 3 da bam ke tashi a jihar. Ana zargin yan ta'adda sun dasa su a kan titunna 3 a jihar a cikin makon guda.
Rundunar Sojan Sama ta Najeriya ta sayi jiragen Alpha Jet 12 daga Faransa. Jiragen Alpha Jets na da taimakawa ayyukan sojin saman wajen kai harin kusa
Sojojin kasar nan sun fara sharbar romon zanga-zanga. Ma'aikatar tsaro ta sanar da cewa an fara biyan sojojin hakkokinsu. Lamarin ya faru bayan sun yi zanga-zanga.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hari kan sansanin 'yan ta'adda a Rugan Mai Taru, jihar zamfara, inda ta hallaka 'yan ta'adda da dama tare da lalata sansanin su.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana nasarorin da dakarun sojojin Najeriya suka samu kan 'yan ta'adda. DHQ ta ce an kashe dubunnan 'yan ta'adda a shekara daya.
Gwamnan soji na farko a jihar Ondo, Ita David Ikpeme ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnan Ondo na yanzu ya yi jimamin rashin tare da alkawarin masa jana'iza.
Tsofaffin sojojin Najeriya da suka yi ritaya, sun fusata kan rashin biyansu hakkokinsu da gwamnatin tarayya ta yi. Sun rufe ma'aikatar kudi da ke Abuja.
Rundunar sojojin kasar nan ta ba jama'a hakuri. Lamarin ya biyo bayan cin zarafin wasu mutane a Legas. Rundunar ta fara binciken jami'anta tare da alkawarin adalci.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari