Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda 69, sun ceto mutane 363 da aka yi garkuwa da su, tare da kama mutum 49 da ake zargi cikin mako guda.
Jarumin Nollywood Stanley Amandi ya shiga binciken zargin shirin juyin mulki bayan an zarge shi da shirya farfaganda da tattara goyon baya a Kudu maso Gabas.
Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Bincike ya nuna cewa wani dillalin motoci ya shaida wa masu bincike yadda ake zargin Kanal Mohammed Ma’aji ya sayi motoci shida kan N65m yayin shirin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilanta na kara bude kofar tuba ga yan bindiga da suka addabi jama'a da hare-hare a sassa da dama.
Sojoji sun yabawa Shugaba Tinubu kan karin albashi daga kashi 30 zuwa 80, tare da bukatar gwamnati ta sake duba alawus dinsu domin rage tasirin tsadar rayuwa.
Rundunar sojin Najeriya ta ayyana shugaban ISWAP, Abu Musa Al-Mangawi Baa Shuwa, da mataimakinsa Muhammad Jidda a matsayin waɗanda ake nema, ta sanya ladar kudi.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kuɓutar da mutum 14 daga hannun ƴan bindiga tare da ƙwato dabbobi 281 a wani samame da suka kai a jihar Sokoto.
Tsohon kyaftin din ruwa Erasmus Victor ya ce ya san zargin shirin juyin mulki amma ya gargadi Kanal Ma’aji ya dakatar da shi, yana musanta goyon bayan shirin.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari