Labarin Sojojin Najeriya
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya koka kan hare-haren da aka yi fama da su a wasu sassan kasar nan. Ya bukaci hukumomi su tashi tsaye.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin Boko Haram da wuraren da suke taruwa a dajin.
Shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da shirin daukar sojoji 24,000 domin yaki da 'yan ta'adda a fadin Najeriya.
Tawagar Najeriya karkashin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ta gana da dan majalisar Amurka kan rashin tsaro a Najeriya.
'Yan bindiga sun farmaki sojojin Najeriya a wani harin kwanton bauna da suka yi wa dakarun a dajin Danko Wasagu da ke jihar Kebbi. Sojojin sun je ceto dalibai ne.
Yahuza Getso ya zargi hukumomin tsaro da sakaci bayan ya ba da rahoto cewa 'yan ta'adda za su kai hari Kebbi, lamarin da ya jawo har aka sace dalibai sama da 25.
Majalisar dattawan Najeriya ta fadi dalilin da ya sa ta ke son shugaba Bola Tinubu ya dauki sojoji 100,000 domin yaki da 'yan ta'adda bayan sace dalibai a Kebbi.
Ministan Harkokin Kasashen Waje, Yusuf Tuggar, ya ce har yanzu Najeriya na fama da tasirin rikicin da ya biyo bayan kisan Gaddafi wanda ya ƙara yawaitar makamai.
Wasu yan sa-kai sun rasu yayin da wasu mayakan ISWAP suka kai hari kan dakarun Najeriya a jihar Borno. Yan sa-kai 4 ne suka rasu yayin da aka rasa wasu sojoji.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari