Labarin Sojojin Najeriya
Iyalan sojojin Najeriya 16 da aka kama kan zargin yunkurin juyin mulki sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sassauta musu saboda halin da 'ya'yansu ke ciki.
Dakarun Najeriya sun yi wa 'yan bindiga ruwan wuta a jihar Kwara bayan kaddamar da sabon farmakin Operation Igbo Danu domin kawar da 'yan ta'adda a dazuka.
Runduna ta 13 ta sojin Najeriya ta musanta zargin fyaɗe da karɓar kuɗi a Cross River; ta ce an shirya bidiyon da ake yadawa don yaudarar jama'a da bata sunan jami'ai
Bayanai na ci gaba da fitowa kan shirin da aka yi domin kifar da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, bincike ya nuna yadda aka sayo motoci 32.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun sake kai hari kan wani sansanin sojoji a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun yi amfani da jirage marasa matuka wajen kai harin.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa an yi yunkurin kifar da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. An samu bayanai kan sojan da ya jagoranci shirin.
A labarin nan, za a ji cewa binciken rundunar tsaron Najeriya ta gano shirin da aka yii wani jarumin Nollywood, Stanley Amadi na kifar da gwamnati.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wasu masu safarar makamai ga jagoran 'uan bindiga. Jami'an tsaron sun cafke mutanen ne lokacin da suke kokarin karbo makamai.
An dakile shirin juyin mulki da nufin kashe Tinubu, Shettima, Akpabio da Tajudeen; za a gurfanar da sojoji 16 da suka yi yunkurin juyin mulki a kwanan nan.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari