Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai daga hannun tsagerun.
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa Fulani akalla 150 ne suka mutu a wani sansanin NYSC a jihar Kwara. Ta nemi gwamnati ta yi bincike.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a sassa daban-daban na Najeriya. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda sama da 200.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na biye bayanan wadanda za su ba da shaida a shari'ar zargin juyin mulki.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta fara sauraron shaidu kan mutum 6 da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa hambarar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Kamfanin Terra da gwamnatin Najeriya ke marawa baya ya fitar da wasu makaman da ya kera domin sojoji su yi amfani da su a yaki da 'yan ta'adda a fadin kasar
Tsagerun 'yan tadxa sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojoji a farkon shekarar 2026. Sojoji sun samu nasarar dakile wasu daga cikin hare-haren.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari