Labarin Sojojin Najeriya
A rahoton nan, za a ji 'yan bindiga sun kashe maigida da dan dan'uwansa a Sokoto, sannan suka yi garkuwa da diyarsa da surukarsa bayan sun kai hari gidansu.
A labarin nan za a ji shirin da gwamnatin jihar Sokoto ta ke na sayo babura akalla 1000 da za a bawa jami'ai da hukumomin tsaro domin yaki da yan bindiga.
Za a ji yadda masu shirin juyin mulki suka yi niyyar karbe ikon fadar shugaban kasa, filayen jirgin sama, da gidan rediyo ba tare da dafawa ko zubar da jini ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun ceto mutane 16 da aka yi garkuwa da su a jihar Kogi bayan musayar wuta da masu garkuwa, inda wani mafarauci ya rasa ransa.
Dan takarar NDC, Peter Obi ya musanta cewa ya nemi sojoji su ƙi ƙarin albashin da Bola Tinubu ya yi ba, yana mai cewa rahoton ƙarya ne ba gaskiya ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Yan sanda a Plateau sun kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu bisa zargin shirya sace matan wasu fitattun bishops biyu a birnin Jos babban birnin jihar.
Sojojin Najeriya da ‘yan sanda sun yi artabu da sama da 100 da ake zargin ‘yan bindiga ne a kan iyakar Zamfara da Kebbi yayin da ake ci gaba da farmaki
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari