Labarin Sojojin Najeriya
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
Babban lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Femi Falana ya yi fatali da shirin gurfanar da jami'an da ke da hannu a kitsa juyin mulki a gaban kotun soja.
Bincike da sojoji suka yi ya nuna cewa an kama tsohon Janar Mohammed Ibrahim Gana bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka so yi wa Bola Tinubu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi mutane a jihar Sokoto. Sojojin sun samu nasarar dakile wani hari da suka kawo.
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta nada sabon kwamanda mai suna Abu Khalifa baya sojojin Najeriya sun kashe kwamandan kungiyar mai suna Julaibib a daji.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Chirstopher Musa ya bayyana cewa hadin gwiwar hukumomin tsaro ne ya taimaka wajen tona asirin masu shirin juyin mulki.
Ana zargin wani dan jihar Kano a Najeriya mai suna Anas Adam ya rasu a yaki da sojojin Ukraine yayin da ya zama soja a kasar Rasha. Ya rasu ya bar iyalai.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kazamin artabu da 'yan bindiga sama da 100 a dajin Zamfara. An hallaka 'yan bindiga da dama ciki harda Gwaska Dan Karami.
Tsohon hafsun tsaron Najeriya kuma ministan tsaro a yanzu, Janar Chiristopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda aka so harbe shi a yunkurin juyin mulki.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari