Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu 'yan ta'adda guda bakwai a yayin wani artabu da suka yi a jihar Sokoto. Sun kwato makamai.
Sarkin Kwatarkwashi a jihar Zamfara, Abubakar Ahmed Umar ya bayyana cewa 'yan ƙasashen ketare da kuma ma'adinai a Arewacin Najeriya ne silar matsaar tsaro.
An rahoto cewa sojojin da ke atisayen 'Whirl stroke' a jihar Taraba sunsamu nasarar kashe 'yan bindiga biyu yayin dakile wani harin da suka kai wani kauyen jihar.
Wasu mahara sun yi kwantan ɓauna, sun halaka babban kwamandan rundunar dojoji a yankin ƙaramar hukumar Kanƙara a jihar Katsina ranar Alhamis da ta wuce.
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda uku, sun kamo biyu sannan sun kwato makamai a Sokoto, Kaduna da Filato.
Mazauna kauyen Allawa da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun shiga fargaba bayan sojoji sun tattare kayansu a kauyen sun fice da safiyar yau Alhamis.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya shawarci sojojin Najeriya da su kafa sansanin sojoji a dajin Sambisa da tsaunin Mandara a jihar Borno.
Rundunar sojin hadin kai mai yaki da ta'addanci a jihar borno ta sanar da cewa wani mai kera bama-bamai wa Boko Haram ya mika wuya tare da wani dan ta'adda guda daya
Hukumar sojin Najeriya ta dakatar da sojoji da ta kama da laifin sata a matatar Dangote da ke Legas. Hukumar ta ce ta dauki matakin ne bayan kama su da laifi
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari