Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan tsagerun 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato kayayyaki a hannunsu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya yi martani kan tallafin kayan aikn sojoji da Amurka ta ba Najeriya. Ya ce ya kamata sauran kasashe su taimaka.
Kasar Amurka ta shigo da kayan aiki na sojoji ga dakarun Najeriya. An shigo da kayan aikin ne kwanaki kadan bayan kawo hari kan 'yan tadda a Sokoto.
A labarin nan, za a ni cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya kwantar da hankalin 'yan 'kasa game da matsalar tsaro.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe ’yan ta’adda 8, wasu 11 sun miƙa wuya a Borno; an kama takin urea 12 da ake amfani da shi wajen yin bam a Janairu, 2026.
'Yan bindiga sun kashe soja da jami'in NSCDC, Tijani Idris, a ƙaramar hukumar Kwande, Jihar Benue, lamarin da ya tlasta wasu mazauna yankin tserewa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Ciyaman da wani mutum ɗaya sun faɗa tarkon Boko Haram, an fitar da bidiyonsu suna rokon a biya masu kuɗin fansa.
Rundunar sojin Najeriya ta tsananta samamen "Operation Fansan Yamma" a jihohin Kwara da Niger domin murƙushe ’yan bindiga da masu garkuwa da mutane a shekarar 2026.
A labarin nan, za a ji rundunar sojin Najeriya ta bayyana takaicin yadda wasu bata-gari ke bayyana kansu a matsayin shugaban sojin Najeriya a shafukan sada zumunta.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari