Labarin Sojojin Najeriya
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Oluyede ya sanar da cewa za a tura dakaru na musamman zuwa Kwara da Niger. Ya nemi a ƙarfafa ƴan sanda da jami'an NSCDC.
Majalisar tarayya ta yi watsi da kasafin rundunar sojin sama na 2026 saboda rashin kuɗi. An kafa kwamiti don sake fasalin kasafin da zai wadatar da ayyukan soojin.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta sha alwashin cewa duk mai hannu a harin da aka kashe daruruwan musulmi a jihar Kwara zai fuskanci hukunci daidai da abinda ya aikata.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Katsina. 'yan bindigan sun kai harin ne kan jami'an tsaron da ke hanyar kai daukin gaggawa.
Bayan tabbatar da an yi yunkurin juyin mulki a Najeriya, aka fara bankado bayanan abubuwan da bincike ya gano game da shirye-shiryen da masu hannu a lamarin suka yi.
Manjo Janar Ijioma mai ritaya ya bukaci yan Najeriya da kada su yi tunanin sojojin Amurka za su fito filim yaki su tunkari yan bindiga, ya ce ba haka abin yake ba.
Shugaban karamar hukumar Kaiama a Kwara ya bayyana cewa masu bayar da bayanan sirri wa 'yan ta'adda sun taimaka wajen kisan gillar da aka yi wa Musulmai a Kwara
Hukumomin Najeriya sun kama fararen hula akalla hudu bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka ce an yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu a Najeriya a 2025.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sha alwashin daukar mataki kam harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Ta ce za ta zakulo wadanda suka kai harin.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari