Labarin Sojojin Najeriya
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Osita Chidoka ya bukaci ministan Abuja Nyesom Wike ya nemi afuwa ga jami’in soja da ya zaga a rikicin fili a Gaduwa.
Tsohon shugaban sojan kasan Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya ce dole ne ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da hakuri bayan rigima da sojan Najeriya a Abuja.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani bayan cacar baki da sojoji kan mallakar fili a Abuja. Wike ya ce ba zai lamunci karya doka ba a birnin tarayya Abuja.
Wasu dakarun sojojin Najeriya sun bude wuta kan jami'an 'yan sandan da ke dawowa daga wajen zaben gwamnan jihar Anambra da aka gudanar a ranar Asabar.
Sojojin Najeriya sun kubutar da mutane 86 da aka yi garkuwa da su tare da lalata sansanin Boko Haram/ISWAP a jihar Borno, inda suka kuma kama mutane 29.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya kan kisan da suka yi wa 'yan bindiga a jihar Kano.
Babban lauya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya shawarci gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Tinubu ta fadi gaskiya kan batun juyin mulki.
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya mayar da martani kan zargin Trump na kisan Kiristoci, yana cewa addininsa ya tabbatar da gaskiyar gwamnati.
Sojojin Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan Boko Haram shida a Mallam Fatori, sun kwato bindigogi, jirage marasa matuka, da makamai yayin da suka dakile hari.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari