Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojin Najeriya sun kama wani matashi a jihar Borno dauke da man fetur, sirinji, wasu kayayyakin tsari da ake zargi zai mika su ga Boko Haram ne.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a yankin Arewa maso Gabas, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram yayin wani artabu.
Ana zargin yaran Bello Turji sun kai hari a wani yanki na Shinkafi a jihar Sokoto. Sun kashe wani matafiyi Yusuf Isah kafin dakarun soji Najeriya su fatattake su.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a yankin Arewa maso Gabas sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihohin Borno da Adamawa.
Wasu tsofaffin sojoji sun mamaye hedikwatar ma’aikatar kudi a Abuja, suna neman a biyan alawus, giratuti da albashin da aka rike tun bayan barin aiki.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da matan da suka shiga cikin daji neman itace. Jami'an tsaro sun fara kokarin ganin sun kubutar da su.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai da babura a yayin arangamar.
Gwamnati za ta dauki sojoji 13,000 aiki kafin ƙarshen 2025, amma rundunar soji ta ce tana fama da ƙarancin kuɗi, musamman wajen matsuguni da kayan aikin tsaro.
Motar sojojin Najeriya ta yi hadari a hanyar Damaturu/Jos a ranar Alhamis. Soja daya ya rasu yayin da biyu suka jikkata bayan motar sojojin ta fada babban rami.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari