Labarin Sojojin Najeriya
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan ta'addan sun hallaka bayin Allah ciki har da wata mata mai dauke da juna biyu.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto wasu dalibai masu hidimar kasa guda 74 da suka makale a wurin da ake fragabar ISWAP na kai kawo.
Sojoji sun kama wani mai safarar makamai a Taraba tare da AK-47 da harsasai 53, yayin da rundunar soji ta ce za ta ci gaba da murkushe masu laifi da inganta tsaro.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya nemi a kafa sansanonin soja a iyakokin jihar Neja domin hana 'yan bindiga shiga jihar. Ya ce zai ba da matasa 25,000 su shiga soja.
Janar Christopher Musa mai ritaya ya samu mukami da wani kamfanin zuba jari a Amurka bayan sallamar shi da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a Oktoban 2025.
Tsofaffin Janar da rundunar sojin Najeriya sun gargadi Nyesom Wike kan rigima da ya yi da wani soja A. Yerima a Abuja kan mallakar fili sun ce Wike bai kyauta ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa dakarun soji maza da mata bisa jajircewa da sadaukar da rayuwarsu da suke yi don kare kasar nan daga yan ta'adda.
Hedjwatar tsaron Najeriya ta haddaa cece kuce sa ta wallafa wani sako mai rikitarwa a lokacin da ake ta muhawara kan abin da ya faru tsakanin sojoji da Wike a Abuja.
Laftanar A.M Yarima, jami’in sojan ruwa daga Kaduna, ya zama gwarzo bayan ya tsaya kai da fata ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, a rikicin Gaduwa da ya jawo cece-kuce.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari