Labarin Sojojin Najeriya
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa mayakan Boko Haram sun halaka sojoji tara a wani farmaki da suka kai ana tsakiyar ruwan sama da safiyar Jumu'a.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasara kan 'yan ta'adda a yankin Gabas ta Tsakiya. Sojojin sun ceto mutanen da aka sace.
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ya bayyana cewa kasarza ta ci gaba da taimakon Najeriya wajen yaki da ta'addanci domin kare kiristoci.
Tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Takur Buratai ya tona asirin yadda 'yan siyasa ke kara ruruta matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Tsohon babban hafsan hafsoshin sojojin kasa, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya yi magana kan 'yan bindigan da ke dora bidiyoyi a yanar gizo.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Hadin gwiwar sojojin Amurka da na Najeriya na ci gaba da haifar da da mai ido, sabon harin da aka kai ya zama ajalin mayakan ISWAP akalla 21 a jihar Borno.
Dakarun sojin Najeriya sun dakile shirin garkuwa da mutane a Kogi, sun kashe dan ta’adda tare da kwato makamai da harsasai masu yawa bayan musayar wuta mai tsanani.
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari