
Labaran Duniya







Zinariya wata kadara ce mai kima wacce za ta iya inganta ajiyar kudin ketare, rage dogaro ga rancen kasashen waje. Mun tattaro kasashe 10 mafi samar da shi a Afrika.

Rahoton da OPEC ta fitar na watan Yuli ya nuna cewa matatar man Dangote na shirin zama karfen kafa ga masana'antar man Turai yayin da za ta girgiza duniya.

Babban jakadan Biritaniya a Najeriya, Dakta Richard Mongomery, ya tabbatar wa dimbin ‘yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya tabbacin tsaro a lokacin zanga zanga.

Shekaru 15 da Sheikh Hasina ta yi a matsayin Firaministar Bangladesh ya zo karshe a ranar litinin yayin da yi murabus inda kuma sojoji suka karbi mulki.

A cikin watanni 6, Aliko Dangote ya tafka asarar dala biliyan 10, wanda ya sa ya fado zuwa na biyu a jerin masu kudin Afrika yayin da Johann Rupert ya koma na 1.

Firaminstar kasar, Sheikh Hasina ta ajiye aiki sannan ta gudu daga kasar bayan akalla jami'an tsaro sun kashe mutane sama da 300 yayin arangama da jami'an tsaro.

Kungiyar hadin kan kasashen Afrika, ECOWAS ta bukaci kasashen NIjar da Benin su bude iyakokinsu domin saukaka rayuwa da habaka tattalin arzikin al'umma.

Rikici na sake barkewa a gabas ta tsakiya yayin da Isra'ila ta kai hari kasar Lebanon inda ta kashe kwamandan Hisbullah, Fuad Shukr bayan kisan Isma'il Haniyeh.

Wanda ya kafa kuma dandanlin sada zumunta na Telegram, Pavel Durov, ya ba da labarin yadda ya haifi ‘ya’ya 100 a sassan duniya duk da cewa bai yi aure ba.
Labaran Duniya
Samu kari