Labaran Duniya
Yayin da ake zargin yan Najeriya da aikata laifuffuka a Ghana, matasa a kasar sun fara gudanar da zanga-zanga, suna zargin wasu da tsafi da kuma lalata da 'yan mata.
Jirgin kasa ya kauce hanya a Jamus wanda ya jawo hatsarin da ya yi silar mutuwar mutane uku, tare da jikkata wasu da dama. Ana zargin ambaliya ce ta jawo hatsarin.
Ginin makaranta ya rushe kan dalibai a India kuma ya hallaka yara 7, ya jikkata 20. Gwamnati ta dauki mataki na binciken gine-gine don kaucewa faruwar hakan.
Dan wasan kokowa, Hulk Hogan ya rasu bayan bugun zuciya, WWE ta tabbatar da rasuwarsa. Ya kasance ɗaya daga fitattun ’yan wasan kokawa kuma jigo a siyasar Trump.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce suna shirye da su sake kai hari Iran idan hakan ta kama. Ministan harkokin wajen Iran ya ce Amurka ta musu barna.
Jirgin rundunar sojin saman Bangladesh ya gamu da mummunan hatsari da ya faɗa kan wata kwaleji a Arewacin binin Dhaka, ana fargabar akalla mutum 19 sun mutu.
A Indonesia, jirgin ruwa ya kama da wuta yayin da yake tafiya daga tsibirin Talaud zuwa Manado, an ceto mutum 568, uku sun mutu, ciki har da mace mai juna biyu.
Na kusa da Abdullahi Ganduje ya ƙaryata rahotannin da ke yawo cewa an kwantar da tsohon shugaban APC a wani asibiti da ke birnin London a Birtaniya.
Trump ya ce harin da Amurka ta kai Tehran ya lalata cibiyoyin nukiliyar Iran, amma rahotanni sun ce wurare biyu za su iya dawowa aiki cikin watanni biyu.
Labaran Duniya
Samu kari