Labaran Duniya
Tsohon firaministan Isra'ila, Ehud Barak, ya caccaki Benjamin Netanyahu kan yakin da ake yi da Iran. Ehud Barak ya zargi Netanyahu da yin karya kan yakin.
Binciken sojin Isra'ila ya tabbatar da cewa kuskuren lissafi ne ya sa dakarun ƙasar suka harba makaman atilare kan wani manomi maimakon mayakan Hezbollah.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ya fara tattauna da kasar Iran don samun mafita a yakin da ake yi. Iran ta yi martani kan wannan ikirarin.
Amurka ta fito fili ta fadawa Isra'ila cewa yaki da Iran zai dauki lokaci mai tsawo kafin a kawo karshensa. Wani rahoto ya ce yakin zai iya kaiwa Satumban 2026.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi martani kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi wa Iran.
Gwamnatin Burtaniya ta musanta ikirarin Isra'ila cewa Iran na shirin harba makamai masu linzami zuwa Turai, yayin da take kauce wa goyon bayan barazanar Trump.
Iran ta kai harin makami mai linzami kusa da cibiyar nukiliyar Isra'ila ta Dimona, inda ta jikkata yara da ruguza gine-gine a mako na huɗu na yaƙin.
Kasar Iran ta kaddamar da wani sabon rukunin makamai masu linzami masu dogon zango (Ballistic Missiles) zuwa asalin zuciyar nukiliyar kasar Isra'ila dake Dimona
Rahotanni sun nuna cewa an fara rana mai tsananin zafi a Yammacin Amurka a daidai lokacin da kasar ke yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran, an gargadi mutane.
Labaran Duniya
Samu kari