Labaran Duniya
Ruwan sama mai karfi ya jawo ambaliya a biranen UAE, inda aka soke da jinkirta tashin jiragen sama da dama a Dubai da Sharjah. An umarci mutane su zauna a gida.
Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Wani jami'in gwamnatin Benin ya bayyana cewa sun gano inda sojan da ya jagoranci yunkurin juyin mulki a kasar, Benin ya fake a kasar Togo. Za su nemi maido shi.
Gwamnatin Faransa ta ce ta taimaka wa kasar Benin dakile sojojin da suka nemi kifar ga gwamnatin shugaba Patrice Talon a ranar Lahadi. Najeriya ma ta kai dauki.
A kokarin dakile yaduwar juyin mulki, kungiyar raya tattalin arzikin Afirka ta Yamma watau ECOWAS ta kakaba dokar ta-baci a duka yankunan da ke karkashinta.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta yabawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bisa hanzarin da ya yi wajen agaza wa Jamhuriyar Benin tare da dakile juyin mulki.
Yunkurin juyin mulki a Benin ya kara shiga jerin juyin mulki da dama da sojoji suka yi a kasashen Afrika. Legit Hausa ta yi bayani game da kasashe 8.
Fadar shugaban kasa a Benin ta yi tsokaci kan yunkurin da sojoji suka yi na kifar da gwamnatin Shugaba Patrice Talon. Ta ce sojojin ba su karbe iko a kasar ba.
Labaran Duniya
Samu kari