
Labaran Duniya







A ranar Asabar mai zuwa, 29 ga watan Ramadan daidai da 29 ga watan Maris, za a fara dubam jinjirin watan karamar Sallah a Najeriya, Saudiyya da ƙasahen da dama.

Jonathan ya lashe kyautar Sunhak Peace ta 2025. Tinubu ya taya shi murna, yana mai cewa karramawar ta tabbatar da rawar da yake takawa wajen samar da zaman lafiya.

Dakarun sojojin sudan sun kwace ikon mulki a fadar shugaban kasa bayan shafe shekaru ana yaki tsakaninsu da 'yan tawayen RSF. Mutanen kasar sun yi farin ciki.

Gwamnatin sojin Nijar karkashin Tchiani ta nemi taimakon gwamnatin Najeriya bayan karancin fetur ya kusa tsayar da lamura cak. Bola Tinubu ya ba su tankar mai 300.

Yawan makaman nukiliya a duniya ya karu yayin da ake fargabar barkewar Yaƙin Duniya na III. Tahoto ya bayyana yadda kasashe ke ƙara adadin makaman nukiliyarsu.

Yakin Ukreine da Rasha, zaman fargaba a Gabas ta Tsakiya da takun saka tsakanin Amurka da China ya kara jefa fargabar zuwan karshen duniya a 'yan kwanakin nan.

Fitacciyar mawakiya, Angie Stone ta rasu bayan hatsarin mota a Alabama. Ta shahara a hip-hop da R&B, ta kuma bar gagarumar gudunmawa ga duniyar waka.

Kasar Saudiyya ta fitar da sanarwa kan duba watan Ramadan na azumin 2025. Ta ce akwai gajimare a wasu yankuna yayin da ake jiran sanarwa ta karshe.

Tsohon shugaba, Sam Nujoma ya rasu yana da shekara 95. Ya jagoranci kwatar ’yancin Namibia daga Afrika ta Kudu, kuma an san shi da tsayuwa kan muradun mutanensa
Labaran Duniya
Samu kari