Kwara
Sanata Saliu Mustapha mai wakiltar Kwara ta Tsakiya ya yi murabus daga APC, yana mai cewa sauya jam'iyya ba zai sauya jajircewarsa wajen yi wa al'umma hidima ba.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kwara ta samu gagarumar nasara bayan an bibiyi wadanda suka yi garkuwa da wasu a watan Yuli, 2026.
Wata da aka ceto a Kwara ta bayyana yadda kusan yara 13 suka mutu a hannun masu garkuwa, bayan mutane 163 sun shafe watanni shida cikin ƙangin ’yan bindiga
An bayyana cewa yara 25 daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a Kebbi, Kwara da Neja sun mutu a hannun 'yan ta'adda yayin da suke tsare a hannunsu.
Al’ummar Woro a jihar Kwara ta ce mutane 13 na ci gaba da tsarewa bayan ceto 163 daga cikin 176 da aka sace, yayin da ake neman ƙara ƙarfafa tsaro a yankin.
Sanatocin yankin Arewa sun yabawa Tinubu da hukumomin tsaro bayan kubutar da mutanen Woro, tare da kira ga jama'a su ci gaba da ba da sahihan bayanai.
Gwamnan Kwara AbdulRahman AbdulRazaq ya bai wa Babban Limamin Ilorin, wasu limamai da Majalisar Malamai motoci hudu, yayin da Sarkin Ilorin ya yabawa matakin.
Mutane 176 da aka sace a harin Woro da Nuku a jihar Kwara sun samu 'yanci bayan watanni, yayin da gwamnatin jihar ta yabawa Tinubu da jami'an tsaro.
ADC ta bukaci Bola Tinubu ya yi amfani da dabarar da ta kai ga ceto mutanen Oriire a Oyo wajen kubutar da sauran mutanen da aka sace a fadin Najeriya.
Kwara
Samu kari