![Kwara: Miyagun 'yan bindiga sun farmaki masu ibada, 'yan sanda sun kai daukin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/138f8ba423ec1450.jpeg?v=1)
Kwara
![Kwara: Miyagun 'yan bindiga sun farmaki masu ibada, 'yan sanda sun kai daukin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/138f8ba423ec1450.jpeg?v=1)
![Gwamnoni sun shiga rudani kan albashin N70,000, an fadi jihohin da za su biya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2c317fbdf240f462.jpeg?v=1)
![Tinubu ya rikita Najeriya da mukamai, ya sake nada dan tsohon gwamna a Arewa mukami](https://cdn.legit.ng/images/360x203/302c1b9dee6b3bcb.jpeg?v=1)
![Gwamnoni za su yi zama kafin ba kananan hukumomi yanci, za su tattauna abu 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/574278a550165cfa.jpeg?v=1)
![Gwamna ya kori shugabannin makarantun sakandare 7, sun karɓi kuɗi daga ɗalibai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
![Jami'ar Kwara ta kori dalibai 175, an zayyana manyan laifuffukan da suka aikata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ef781b4830b95d16.jpeg?v=1)
![NSCDC ta kama ɗan damfara da ya karbi N4.5m domin samar da kujerun Hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c1aa1cc6b363e4fb.jpeg?v=1)
Hukumar NSCDC ta kama wani mutum mai suna Ganiyu Yusuf Olalekan da ya karbi kudi N4.5m domin samar da kujerun Hajji guda uku ga Ibrahim Mustapha.
![Sojoji sun ragargaji yan bindiga a jihohi, sun kama manyan 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta kwato makamai a hannun yan ta'adda a jihohin Imo da Kwara. Rundunar ta yi nasarar cafke wasu manyan yan bindiga a jihohin yayin farmakin.
![Kwara: Hukumar kwastam ta tatso harajin N10bn a cikin watanni 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/36c72cb0c395558f.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana nasarar tattara kudin shiga ga gwamnatin Najeriya da yawansu ya kai N10bn a cikin watanni biyar, sannan an kama haramtattun kaya.
![Gwamnatin tarayya ta dauko tallafi da ayyukan inganta rayuwar 'yan kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/df413e014d555f07.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bijiro da wasu manyan ayyuka da domin rage radadin da 'yan Najeriya ke ji. Ayyukan na karkashin gagarumin aikin gine-gine da tallafawa yan kasa.
!["Ban san Aminu Ado ba": Kwamishinan 'yan sanda ya fadi matsayarsa kan rigimar Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/09eabb6e4143a969.jpeg?v=1)
Yayin da ake dambarwa kan sarautar Kano, Kwamishinan 'yan sanda a jihar, Salman Garba ya magantu kan yadda zai yi aiki a jihar duk da rigimar sarauta.
![Bayan APC ta buƙaci cafke shi, Kwankwaso ya tura sako ga tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dee0757282f9daf6.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jajantawa tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki kan rasuwar mahaifiyarsa a jiya Talata.
![InnalilLahi: Ana shirin babbar Sallah wasu mutum 19 sun mutu lokaci guda a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8f547065c64fe067.jpeg?v=1)
Hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 19 daga cikinn 25 sakamakom haɗarin motar da ya rutsa su a kan titin Jebba a jihar Kwara.
![InnalilLahi: An shiga ɗimuwa bayan ƙarin rasuwar mahajjatan Najeriya 2 nan take a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Hukumar alhazan jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar karin mahajjata daga jihar guda biyu, Salman Muhammad Alade da Ayishat Shuaib Ologele bayan fama da jinya.
![InnalilLahi: Wata Hajiya daga Najeriya ta hallaka kanta a Madina, Saudiyya ta yi martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75a5813ed6a3988e.jpeg?v=1)
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata mata mai suna Hajiya Hawawu daga Kwara ta rasu, binciken da aka gudanar ya tabbatar da cewa ta yi ajalin kanta.
Kwara
Samu kari