Kwara
An bayyana cewa yara 25 daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a Kebbi, Kwara da Neja sun mutu a hannun 'yan ta'adda yayin da suke tsare a hannunsu.
Al’ummar Woro a jihar Kwara ta ce mutane 13 na ci gaba da tsarewa bayan ceto 163 daga cikin 176 da aka sace, yayin da ake neman ƙara ƙarfafa tsaro a yankin.
Sanatocin yankin Arewa sun yabawa Tinubu da hukumomin tsaro bayan kubutar da mutanen Woro, tare da kira ga jama'a su ci gaba da ba da sahihan bayanai.
Gwamnan Kwara AbdulRahman AbdulRazaq ya bai wa Babban Limamin Ilorin, wasu limamai da Majalisar Malamai motoci hudu, yayin da Sarkin Ilorin ya yabawa matakin.
Mutane 176 da aka sace a harin Woro da Nuku a jihar Kwara sun samu 'yanci bayan watanni, yayin da gwamnatin jihar ta yabawa Tinubu da jami'an tsaro.
ADC ta bukaci Bola Tinubu ya yi amfani da dabarar da ta kai ga ceto mutanen Oriire a Oyo wajen kubutar da sauran mutanen da aka sace a fadin Najeriya.
Iyalin mutum 176 da ‘yan ta’adda suka sace a Kaiama ta jihar Kwara sun roƙi gwamnati ta ceto su, bayan sun shafe kusan watanni shida a hannun masu garkuwa.
DSS tare da jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga uku, sun ceto mutum tara da aka sace a dajin Kwara bayan musayar wuta mai zafi da masu garkuwar.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin wadanda su ka nemi takara a APC reshen jihar Kwara sun bayyana cewa ba a yi masu adalci ba, kuma a biya su kudinsu.
Kwara
Samu kari