Kwara
'Yan bindigar da suka sace babban basarake a jihar Kogi, Oba Kamilu Salami sun kira iyalinsa da safe, suna neman N150m kudin fansa kafin su sake shi.
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Rahotanni sun nuna cewa wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace sace mai martaba Ojibara na Bayagan, watau Oba Kamilu Salami, a safiyar ranar Asabar din nan.
Rundunar ’yan sandan Kwara ta tabbatar da sace mutane 10 a Isapa, tare da kaddamar da aikin ceto bayan harin da ake zargin makiyaya ne suka kai garin.
Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarni a tsaurara tsaro tare da kakkabe 'yan ta'adda a dazuzzukan Kwara, Neja da Kebbi bayan yawaitar sace dalibai da masu ibada.
Waus tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan mazauna Isapa, wani kauye da ke kusa da Eruku a Karamar Hukumar Ekitin jihar Kwara, sun sace mutane 11.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda Shugaba Tinubu ya jagoranci dabarun sirri da suka kai ga nasarar ceto mutum 38 da ’yan bindiga suka sace daga cocin Eruku, Kwara.
‘Yan sanda a Kwara sun karyata bidiyon kama wadanda suka kai hari a cocin Eruku, sun ce labarin karya ne kuma ana ci gaba da aikin ceto wadanda aka yi garkuwa da su.
An yada wasu rahotanni da ke cewa 'yan bindiga da suka sace mutane a wani coci a Kwara na neman kudin fansa har Naira biliyan 3 inji wani da ya ce an kira shi a waya
Kwara
Samu kari