Kwankwasiyya
A shekarar 2025, kwamishinoni uku sun yi murabus daga gwamnatin Kano bisa dalilai daban-daban, ciki har da zargin alaka da dilan kwayoyi da matsin lamba daga jama'a.
Shugaban tsagin jam'iyyar NNPP na jihar Kano, ya yi magana kan yiwuwar sauya shekar jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Dan Majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji, Abdulmumini Ƙofa ya bayyana cewa jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ne kaɗai zai iya yanke shawara kan sauya sheƙa zuwa APC.
Karamin ministan gidaje da raya birane a gwamnatin Bola Tinubu daga Kano, Yusuf Ata ya ce APC na da shirin lashe gwamnan jihar a zaɓen shekarar 2027.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Sai'du Yahya a matsayin sabon shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano.
Jam'iyyar NNPP ta ce ba za ta hukunta dan majalisar NNPP kuma aboki tafiyar Rabiu Kwankwaso ba saboda ganawa da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Fasto Francis Udo ya bayyana cewa Godswill Akpabio zai kasance mataimakin shugaban kasa a tikitin Rabi'u Musa Kwankwaso bayan Bola Tinubu ya kammala.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin ɗam Majalisar Wakilai daga Kano, Hon. Abdulmumini Kofa a Aso Rock, ya yi maganar Sanata Kwankwaso.
Fadar shugaban kasa ta ce alakar shugaba Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso ba sabuwa ba ce, kuma babu laifi idan sun hada hanya a siyasar Najeriya a gaba.
Kwankwasiyya
Samu kari